< Zabura 56 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da murya “Kurciya a Itatuwan Oak Mai Nisa.” Ta Dawuda. Wani miktam. Sa’ad da Filistiyawa suka kama shi a birnin Gat. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, gama mutane sun tasar mini da zafi; dukan yini suna matsa harinsu.
Смилуј се на ме, Боже, јер човек хоће да ме прогута, непријатељ ме сваки дан притешњује.
2 Masu ɓata sunana suna bina dukan yini; da yawa suna kai mini hari cikin fariyarsu.
Непријатељи моји сваки дан траже да ме прогутају; јер многи нападају на ме охоло.
3 Sa’ad da nake tsoro, zan dogara gare ka.
Кад ме је страх, јер се у Тебе уздам.
4 Ga Allah wanda maganarsa nake yabo ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum mai mutuwa zai yi mini?
Богом се хвалим за реч Његову; у Бога се уздам, не бојим се; шта ће ми учинити тело?
5 Dukan yini sun yi ta juya maganata; kullum suna ƙulle-ƙulle su cuce ni.
Сваки дан изврћу речи моје; шта год мисле, све мени о злу.
6 Sun haɗa baki, sun ɓoye, suna kallon takawata suna a shirye su ɗauki raina.
Скупљају се, прикривају се, пазе за петама мојим; јер траже душу моју.
7 Sam, kada ka bari su kuɓuce; cikin fushinka, ya Allah, ka saukar da al’ummai.
Код овакве злоће избави од њих, у гневу обори народе, Боже.
8 Ka lissafta makokina; ka jera hawayena a littafinka, ba a rubuce suke a cikin littafinka ba?
У Тебе је избројано моје потуцање, сузе се моје чувају у суду код Тебе, оне су у књизи Твојој.
9 Ta haka abokan gābana za su juya da baya sa’ad da na nemi taimako. Ta haka zan san cewa Allah yana tare da ni.
Непријатељи моји уступају натраг, кад Тебе призивам; по том знам да је Бог са мном.
10 Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa, ga Ubangiji, wanda nake yabon maganarsa,
Богом се хвалим за реч Његову, Господом се хвалим за реч Његову.
11 ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?
У Бога се уздам, не бојим се; шта ће ми учинити човек?
12 Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah; zan miƙa hadayuna na godiya gare ka.
Теби сам се, Боже, заветовао; Тебе ћу хвалити;
13 Gama ka cece ni daga mutuwa da kuma ƙafafun daga tuntuɓe, don in yi tafiya a gaban Allah cikin hasken rai.
Јер си избавио душу моју од смрти, ноге моје од спотицања, да бих ходио пред лицем Божјим, у светлости живих.

< Zabura 56 >