< Zabura 56 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da murya “Kurciya a Itatuwan Oak Mai Nisa.” Ta Dawuda. Wani miktam. Sa’ad da Filistiyawa suka kama shi a birnin Gat. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, gama mutane sun tasar mini da zafi; dukan yini suna matsa harinsu.
Přednímu z kantorů, o němé holubici v místech vzdálených, zlatý žalm Davidův, když ho jali Filistinští v Gát. Smiluj se nade mnou, ó Bože, nebo mne sehltiti chce člověk; každého dne boj veda, ssužuje mne.
2 Masu ɓata sunana suna bina dukan yini; da yawa suna kai mini hari cikin fariyarsu.
Sehltiti mne usilují na každý den moji nepřátelé; jistě žeť jest mnoho válčících proti mně, ó Nejvyšší.
3 Sa’ad da nake tsoro, zan dogara gare ka.
Kteréhokoli dne strach mne obkličuje, v tebe doufám.
4 Ga Allah wanda maganarsa nake yabo ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum mai mutuwa zai yi mini?
Boha chváliti budu z slova jeho, v Boha doufati budu, aniž se budu báti, aby mi co mohlo učiniti tělo.
5 Dukan yini sun yi ta juya maganata; kullum suna ƙulle-ƙulle su cuce ni.
Na každý den slova má převracejí, proti mně jsou všecka myšlení jejich ke zlému.
6 Sun haɗa baki, sun ɓoye, suna kallon takawata suna a shirye su ɗauki raina.
Spolu se scházejí, skrývají se, a šlepějí mých šetří, číhajíce na duši mou.
7 Sam, kada ka bari su kuɓuce; cikin fushinka, ya Allah, ka saukar da al’ummai.
Za nešlechetnost-liž zniknou pomsty? V prchlivosti, ó Bože, smeceš lidi ty.
8 Ka lissafta makokina; ka jera hawayena a littafinka, ba a rubuce suke a cikin littafinka ba?
Ty má utíkání v počtu máš, schovej slzy mé do láhvice své, a což bys jich v počtu neměl?
9 Ta haka abokan gābana za su juya da baya sa’ad da na nemi taimako. Ta haka zan san cewa Allah yana tare da ni.
A tehdyť obráceni budou zpět nepřátelé moji v ten den, když volati budu; toť vím, že Bůh při mně stojí.
10 Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa, ga Ubangiji, wanda nake yabon maganarsa,
Jáť budu Boha chváliti z slova, Hospodina oslavovati budu z slova jeho.
11 ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?
V Boha doufám, nebudu se báti, aby mi co učiniti mohl člověk.
12 Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah; zan miƙa hadayuna na godiya gare ka.
Tobě jsem, Bože, učinil sliby, a protož tobě vzdám chvály.
13 Gama ka cece ni daga mutuwa da kuma ƙafafun daga tuntuɓe, don in yi tafiya a gaban Allah cikin hasken rai.
Nebo jsi vytrhl z smrti duši mou, a nohy mé od poklesnutí, tak abych stále chodil před Bohem v světle živých.

< Zabura 56 >