< Zabura 56 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da murya “Kurciya a Itatuwan Oak Mai Nisa.” Ta Dawuda. Wani miktam. Sa’ad da Filistiyawa suka kama shi a birnin Gat. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, gama mutane sun tasar mini da zafi; dukan yini suna matsa harinsu.
Aw Khawsa, nim qeen cang lah, thlak chekhqi ing nik thla khqek khqek unawh; ang qui na ni tuk khqoet khqoet uhy.
2 Masu ɓata sunana suna bina dukan yini; da yawa suna kai mini hari cikin fariyarsu.
Kai anik kqawn seetkhqi ing ang loet na ni hquut unawh: thlang khawzah ing oek qu doena kai ni tuk uhy.
3 Sa’ad da nake tsoro, zan dogara gare ka.
Kai ing kak kqih awh, namah ce ni ypna vang.
4 Ga Allah wanda maganarsa nake yabo ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum mai mutuwa zai yi mini?
Ak awi kam kyih peek ce, Khawsa ni, Khawsa ni ka ypnaak; ap kqih tikawng. Ak thi thai thlanghqing ing ikaw ani tinaak tang kaw?
5 Dukan yini sun yi ta juya maganata; kullum suna ƙulle-ƙulle su cuce ni.
Myngawi kak awi ni hawi pe unawh; kai tlawh peek aham doeng na ni teng uhy.
6 Sun haɗa baki, sun ɓoye, suna kallon takawata suna a shirye su ɗauki raina.
Ka hqingnaak him aham za qu unawh, ni mah unawh ka khaw kan qym halal uhy.
7 Sam, kada ka bari su kuɓuce; cikin fushinka, ya Allah, ka saukar da al’ummai.
Cekkhqi ce ikawmyih na awm koeh loet sak khqi; Aw Khawsa, nak kawsonaak ing pilnam thlang zawk sak lah.
8 Ka lissafta makokina; ka jera hawayena a littafinka, ba a rubuce suke a cikin littafinka ba?
Ka lungnat ve khoem lah; na cak-chawi awh ka mikphli tui ve qee lah - na khoemnaak cauk awh cekkhqi ce ak awm nu?
9 Ta haka abokan gābana za su juya da baya sa’ad da na nemi taimako. Ta haka zan san cewa Allah yana tare da ni.
Qeennaak thoeh doena nang ka nik khy awh ka qaalkhqi ce hlat kawm uh. Cawhtaw Khawsa taw kai a koe ni tice sim hawh kawng nyng.
10 Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa, ga Ubangiji, wanda nake yabon maganarsa,
Ak awi kam kyih peek ce Khawsa, ak awi kam kyihcah peek ce Bawipa ni.
11 ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?
Khawsa ce ka ypnaak dawngawh; ap kqih kawng. Thlanghqing ing kai ikaw ani tinaak tang kaw?
12 Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah; zan miƙa hadayuna na godiya gare ka.
Aw Khawsa, na venawh awi kam law nyng; ymnaak ik-oeih ce na venawh nawn law kawng.
13 Gama ka cece ni daga mutuwa da kuma ƙafafun daga tuntuɓe, don in yi tafiya a gaban Allah cikin hasken rai.
Ikawtih, thihnaak awhkawng ni loet sak hyk ti, hqing vangnaak Khawsa haaiawh ka cehnaak thai aham ka khaw ve am bah sak hyk ti.

< Zabura 56 >