< Zabura 55 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
Usliši, Bože, molitvu moju, i nemoj se sakriti od moljenja mojega.
2 ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
Pazi, i saslušaj me; cvilim u jadu svom i uzdišem
3 hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
Od vike neprijateljske i od dosade bezbožnièke; jer dižu na me zlo, i u gnjevu gone me.
4 Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
Srce je moje uzdrktalo u meni, i strah smrtni popade me;
5 Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
Strah i trepet doðe na me, i groza poduze me.
6 Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
I rekoh: ko bi mi dao krila golubinja? ja bih odleteo i poèinuo;
7 da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
Daleko bih pobjegao, i nastanio se u pustinji.
8 da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
Pohitao bih da uteèem od vihora i od bure.
9 Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
Porazi, Gospode, i razdijeli jezike njihove, jer vidim nasilje i svaðu u gradu;
10 Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
Danju i noæu to hodi po zidovima njegovijem; zloèinstvo je i muka posred njega.
11 Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
Usred njega je pogibao, s ulice njegove ne odlazi prijevara i lukavstvo.
12 Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
Jer ne ruži me neprijatelj moj, to bih podnio; ne ustaje na me javni nenavidnik, od njega bih se sakrio.
13 Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
Nego ti koji si mi bio to što ja sam, drug moj i znanac moj.
14 wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
S kojim mi bješe radost dijeliti tajnu, i u dom Božji hodih kroz sabor narodni.
15 Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
Neka ih ugrabi smrt, neka živi siðu u pakao, jer je zloèinstvo u stanu njihovu i u njima. (Sheol h7585)
16 Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
Ja Boga prizivljem, i Gospod æe me spasti.
17 Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
Veèerom i jutrom i u podne tužim i uzdišem, i èuæe glas moj;
18 Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
Uèiniæe, te æe duša moja biti mirna od onijeh koji napadaju na me, jer ih mnogo imam.
19 Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
Da usliši, i ukroti ih Bog, koji živi od vijeka; jer se ne mijenjaju i ne boje se Boga.
20 Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
Dižu ruke svoje na one koji su s njima u miru, i raskidaju svoju družbu.
21 Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
Usta su im meka kao maslo, a na srcu im je rat. Rijeèi su im blaže od ulja, ali su goli maèevi.
22 Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
Stavi na Gospoda breme svoje, i on æe te potkrijepiti. Neæe dati dovijeka pravedniku da posrne.
23 Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.
Ti æeš ih, Bože, svaliti u jamu pogibli; krvopije i lukavi neæe sastaviti polovine dana svojih. A ja se u tebe uzdam.

< Zabura 55 >