< Zabura 55 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
Kuom jatend wer. Wer gi thumbe man-gi Waya. Maskil mar Daudi. Winj lamona, yaye Nyasaye, kik itamri winjo ywakna;
2 ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
Winja kendo idwoka. Pacha chanda kendo chunya onge gi kwe
3 hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
Ka awinjo dwond wasika, kendo ka joma timbegi richo okwarona wengegi, nikech gimiyo abedo gi thagruok kendo giyanya ka gin gi mirima.
4 Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
Chunya winjo malit e iya kendo luoro mar tho osemaka.
5 Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
Aluor kendo denda tetni; kibaji ogoya matek.
6 Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
Ne awacho niya, “Yaye mad ne bed ni an gi bwombe ka akuru! Dine afuyo aa ka mi ayudo yweyo.
7 da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
Dine aringo adhi mabor mi adhi adak e piny ongoro; (Sela)
8 da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
dine areto adhi nyaka kara mar pondo, kuma ni mabor gi apaka kod ahiti.”
9 Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
Lal pach joma timbegi richo, yaye Ruoth, mi lewgi moki e dandgi, nikech aneno ka mahundu gi dhawo opongʼo dala maduongʼ.
10 Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
Odiechiengʼ gotieno gilwenyo kor ohinga mare; himruok gi ayany ni e iye.
11 Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
Teko mar kethruok chopo tijgi ei dala maduongʼ, mecho gi wuond osiko e yorene.
12 Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
Ka dine ok obedo malichna ka dine ngʼat ma ok dwara ema ogarna, to dine apondone.
13 Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
To en mana in, dichwo kaka an in jawuodha kendo osiepna,
14 wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
mane wan-go gi lalruok matut chon kane wawuotho e dier oganda maduongʼ e od Nyasaye.
15 Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
Mad tho neg wasika apoya, mad liel mwonygi ngili kapod gingima, nikech richo olokogi kar dakne. (Sheol h7585)
16 Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
An to aluongo Nyasaye, kendo Jehova Nyasaye resa.
17 Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
Odhiambo gi okinyi kod odiechiengʼ aywagora ka chunya lit, kendo owinjo dwonda.
18 Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
Owara kapok gimoro ohinya kuom lweny ma ji goyago, kata obedo ni ji mangʼeny kweda.
19 Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
Nyasaye mobet e kom loch nyaka chiengʼ, biro winjogi kendo biro goyogi: (Sela) jogo motamore loko yoregi kendo ma ok mi Nyasaye luor.
20 Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
Jawuodha monjo osiepene; oseketho singruok mane otimo kodgi.
21 Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
Weche mowacho to yom ka mo mabuo, to lweny to ni e chunye; wechege yomo del moloyo mor wirruok, to kara gin mana ligangla mosewuodh oko.
22 Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
Ket pek manie chunyi ne Jehova Nyasaye to obiro riti; ok obi weyo ngʼat makare podhi.
23 Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.
To in, yaye Nyasaye, ibiro dwoko joma timbegi richo piny nyaka ei bur ma gitow; joma joricho machwero remo ok bi bet mangima kata moromo nus ndalogi. An to ageno kuomi.

< Zabura 55 >