< Zabura 54 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Para el músico jefe. En los instrumentos de cuerda. Una contemplación de David, cuando los zifitas vinieron y le dijeron a Saúl: “¿No se esconde David entre nosotros?” Sálvame, Dios, por tu nombre. Reivindícame con tu poder.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Escucha mi oración, Dios. Escucha las palabras de mi boca.
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Porque los extraños se han levantado contra mí. Hombres violentos han buscado mi alma. No han puesto a Dios delante de ellos. (Selah)
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
He aquí que Dios es mi ayudante. El Señor es quien sostiene mi alma.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Él pagará el mal a mis enemigos. Destrúyelos con tu verdad.
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Con una ofrenda voluntaria, te sacrificaré. Daré gracias a tu nombre, Yahvé, porque es bueno.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Porque me ha librado de toda angustia. Mi ojo ha visto el triunfo sobre mis enemigos.

< Zabura 54 >