< Zabura 54 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Kumqondisi wokuhlabela. Kutshaywa iziginci. Ihubo likaDavida. Lapho amaZifi aya kuSawuli afika athi, “Kanti uDavida kacatshanga yini phakathi kwethu?” Ngisindisa, awu Nkulunkulu, ngebizo lakho; ngigeza ecaleni ngamandla akho.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Zwana umkhuleko wami, Oh Nkulunkulu; lalela amazwi omlomo wami.
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Ngihlaselwa ngabantu engingabaziyo; izikliwi zifuna impilo yami abantu abangamnanzanga uNkulunkulu.
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Ngeqiniso uNkulunkulu ulusizo lwami; uThixo nguye ongisizayo.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Akuthi ububi bubuyele phezu kwalabo abangigconayo; ngokuthembeka kwakho babhubhise.
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Ngizakwenzela umhlatshelo owomnikelo wokuzithandela; ngizalidumisa ibizo lakho, Thixo, ngoba lihle.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Ngoba ingikhulule kuzozonke inhlupheko zami, lamehlo ami akubonile ukunqotshwa kwezitha zami.

< Zabura 54 >