< Zabura 54 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Rombaho iraho ry Andrianañahare ty amy tahina’oy, vaho meo-to amo haozara’oo.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Ry Andrianañahare, janjiño ty halaliko, toloro ravembia o entam-bavakoo.
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Miongake hiatreatre ahy ty ambahiny, paia’ o mitrotrofiakeo ty fiaiko, tsy nampiaoloe’ iareo t’i Andrianañahare. Selà
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Inao! Mpañimb’ahy t’i Andrianañahare, Fiatoam-piaiko t’i Talè.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Hafote’e amo mivoñoñe ahiko ty haratia’ iareo; Rotsaho iereo ami’ty figahiña’o.
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Mañenga ama’o an-tsatrin-tro iraho, andriañeko i tahina’oy ry Iehovà, amy te ie ty soa;
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Fa nafaha’e amako ze hene haemberañe, vaho nisambae’ o masokoo o rafelahikoo.