< Zabura 54 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Dem Sangmeister, mit Saitenspielbegleitung. Eine Betrachtung Davids.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Als die Sifiter gekommen waren und Saul gemeldet hatten: "David hält sich bei uns verborgen."
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Elohim, hilf mir durch deinen Namen, / Durch seine Stärke schaffe mir Recht!
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Elohim, höre doch mein Gebet, / Horch auf die Worte meines Mundes!
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Denn Fremde erheben sich wider mich, / Und Grausame trachten mir nach dem Leben, / Sie haben Gott nicht vor Augen. (Sela)
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Wahrlich, mein Helfer ist Elohim, / Adonái ist meines Lebens Halt.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Das Böse muß fallen auf meine Feinde — / Nach deiner Treue vernichte sie! Dann bring ich dir freiwillige Opfer, / Deinem Namen, o Jahwe, dank ich, daß er so hold. Denn er hat mich errettet aus aller Not, / Und an meinen Feinden erfreut sich mein Auge.

< Zabura 54 >