< Zabura 54 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Kuom jatend wer. Wer miwero gi thumbe man-gi waya. Maskil mar Daudi. Kane jo-Zif osedhi ir Saulo kendo onyise niya, “Donge Daudi ma imanyo opondo e gwengʼwa?” Resa gi nyingi, yaye Nyasaye; ngʼadna bura kare gi tekoni.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Winj lamona, yaye Nyasaye; chik iti ne weche mawuok e dhoga.
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Jopinje moko monja; acheje kawo ngimana, gin joma ok dew Nyasaye. (Sela)
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Adier, Nyasaye e jakonyna; Ruoth owuon ema rita.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Mad chandruok lwor joma ketho nyinga mi ketgi diere; tiekgi, nikech in ja-adiera.
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Abiro timoni misango gi chiwo mar (hera) abiro pako nyingi, yaye Jehova Nyasaye, nikech nyingi ber.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Nikech oseresa kuom gik mathaga duto, mi omiyo wengena ongʼiyo wasika tir bangʼ loyogi.

< Zabura 54 >