< Zabura 54 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Til Sangmesteren; med Strengeleg; en Undervisning af David,
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
der Sifiterne kom og sagde til Saul: Har David ikke skjult sig hos os?
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Frels mig, Gud! ved dit Navn og beskik mig Ret ved din Magt.
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Gud! hør min Bøn, vend Øren til min Munds Tale.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Thi fremmede staa op imod mig, og Voldsmænd søge efter mit Liv; de have ikke Gud for Øje. (Sela)
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Se, Gud hjælper mig; Herren er iblandt dem, som opholde min Sjæl.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Han skal betale mine Fjender det onde; udryd dem ifølge din Sandhed! Jeg vil ofre dig frivilligt Offer; jeg vil takke dit Navn, Herre! thi det er godt. Thi han friede mig af al Nød, og mit Øje saa sin Lyst paa mine Fjender.