< Zabura 54 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Kathutkung: Devit Oe Cathut, na min lahoi na rungngang haw. Na thaonae hoi lawk na ceng pouh haw.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Oe Cathut, ka ratoum e heh thai haw. Ka dei e lawk heh na thai pouh haw.
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Bangkongtetpawiteh, ramlouknaw ni kai taranlahoi a thaw awh teh, rep kacuengroenaw ni thei hanlah a kâcai awh. Cathut minhmai khoeroe khen awh hoeh. (Selah)
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Khenhaw! Cathut teh na kabawmkung doeh. BAWIPA teh ka hringnae karingkungnaw koe ao.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
A tawksak awh e thoenae hah ama ni a patho han. Ahnimouh teh na lawkkatang hoi raphoe haw.
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Kai hai lungthocalah hoi nang koe thuengnae ka sak han. Oe BAWIPA, na min teh ka pholen han. Bangkongtetpawiteh, nang teh na hawi.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Kai hah runae phunkuep thung hoi na hlout sak teh, ka tarannaw koe ka phat e hah ka mit ni khei a hmu toe.

< Zabura 54 >