< Zabura 54 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
Rhotoeng neh aka mawt ham, “Ziphim loh Saul taengla cet tih kaimih taengah David a thuh moenih, a ti nah vaengkah, David hlohlai Aw Pathen na ming neh kai n'khang lamtah, na thayung thamal neh kai n'tang sak.
2 Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
Aw Pathen, ka thangthuinah he ya lamtah, ka ka lamkah ol he hnatun lah.
3 Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
Hlanglak rhoek kai taengah tlai uh tih, hlanghaeng neh a hmai kah Pathen te, a nawt na uh kolla ka hinglu a mae uh. (Selah)
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
Kai he Pathen loh m'bom tih, ka hinglu aka talong rhoek taengah ka Boeipa om ke.
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
Ka lungawn rhoek soah a thae neh thuung rhoe thuung lamtah, na oltak neh amih te biit lah.
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
Na taengah kothoh te, kan nawn saeh lamtah na then dongah BOEIPA nang ming te ka uem eh.
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.
Citcai cungkuem lamkah kai n'huul tih, ka thunkha rhoek te ka mik loh a sawt.