< Zabura 53 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat. Wani maskil na Dawuda. Wawa ne kawai yakan ce a zuciyarsa, “Ba Allah.” Sun lalace, kuma hanyoyinsu ba su da kyau; babu wani mai aikata abu mai kyau.
Til sangmesteren; efter Mahalat; en læresalme av David. Dåren sier i sitt hjerte: Det er ikke nogen Gud. Onde og vederstyggelige er deres misgjerninger; det er ikke nogen som gjør godt.
2 Allah yana duba daga sama a kan’ya’yan mutane yă ga ko akwai wani wanda ya gane, wani wanda yake neman Allah.
Gud skuer ned fra himmelen på menneskenes barn for å se om der er nogen forstandig, nogen som søker Gud.
3 Kowa ya kauce, gaba ɗaya sun lalace; babu guda da yake aikata abu mai kyau, babu ko ɗaya.
De er alle avveket, alle tilsammen fordervet; det er ikke nogen som gjør godt, enn ikke én.
4 Masu aikata mugunta ba sa taɓa koyo? Suna cin mutanena kamar yadda ake cin burodi, ba sa kuma kira ga Allah.
Sanser de da ikke, de som gjør urett? De eter mitt folk likesom de eter brød; på Gud kaller de ikke.
5 Ga shi fa, sun firgita don tsoro, ko da yake babu dalilin tsoro, gama Allah zai watsar da ƙasusuwan masu ƙinsa, za su sha kunya, gama Allah ya ƙi su.
Da blev de grepet av stor frykt, de som ikke kjente frykt; for Gud spreder deres ben som leirer sig imot dig; du gjør dem til skamme, for Gud har forkastet dem.
6 Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Allah ya sāke arzuta mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!
Å, at det fra Sion må komme frelse for Israel! Når Gud gjør ende på sitt folks fangenskap, da skal Jakob fryde sig, Israel glede sig.