< Zabura 53 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat. Wani maskil na Dawuda. Wawa ne kawai yakan ce a zuciyarsa, “Ba Allah.” Sun lalace, kuma hanyoyinsu ba su da kyau; babu wani mai aikata abu mai kyau.
Til Sangmesteren; til „Makalath”; en Undervisning af David.
2 Allah yana duba daga sama a kan’ya’yan mutane yă ga ko akwai wani wanda ya gane, wani wanda yake neman Allah.
En Daare siger i sit Hjerte: Der er ingen Gud; fordærvelig og vederstyggelig er deres onde Gerning; der er ingen, som gør godt.
3 Kowa ya kauce, gaba ɗaya sun lalace; babu guda da yake aikata abu mai kyau, babu ko ɗaya.
Gud saa ned fra Himmelen paa Menneskens Børn, at se, om der var en forstandig, nogen, som søgte Gud.
4 Masu aikata mugunta ba sa taɓa koyo? Suna cin mutanena kamar yadda ake cin burodi, ba sa kuma kira ga Allah.
Enhver er afvegen, de ere fordærvede til Hobe; der er ingen, som gør godt, end ikke een.
5 Ga shi fa, sun firgita don tsoro, ko da yake babu dalilin tsoro, gama Allah zai watsar da ƙasusuwan masu ƙinsa, za su sha kunya, gama Allah ya ƙi su.
Have de ikke kendt det, de, som gøre Uret, som æde mit Folk, som de aade Brød? de kalde ikke paa Gud.
6 Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Allah ya sāke arzuta mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!
Den Gang frygtede de saare, hvor intet var at frygte; thi Gud spredte Benene af dem, som lejrede sig imod dig; du gjorde dem til Skamme, thi Gud havde forkastet dem. Gid der fra Zion kom Frelse for Israel; naar Gud tilbagefører sit fangne Folk, da skal Jakob fryde sig, Israel glæde sig.