< Zabura 52 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Doyeg mutumin Edom ya tafi wurin Shawulu ya ce masa, “Dawuda ya tafi gidan Ahimelek.” Me ya sa kake fariya game da mugunta, kai babban mutum? Me ya sa kake fariya dukan yini, kai da kake abin kunya a idanun Allah?
Керівнику хору. Повчання Давидове, коли прийшов Доеґ-едомітянин до Саула й повідомив йому: «Давид у домі Ахімелеха». Чому ти хизуєшся злодійством, сильний? Милість Божа [зі мною] цілий день!
2 Harshenka kan shirya hallaka; yana nan kamar reza mai ci, kana ta ruɗu.
Язик твій задумує загибель, він [у тебе] – немов нагострене лезо, підступнику!
3 Kana ƙaunar mugunta fiye da alheri, ƙarya a maimakon faɗin gaskiya. (Sela)
Ти полюбив зло більше, ніж добро, брехню – сильніше, ніж правду говорити. (Села)
4 Kana ƙaunar kowace kalmar cutarwa, Ya kai harshe mai ruɗu!
Ти любиш усілякі згубні слова, о, підступний язику!
5 Tabbatacce Allah zai kai ka ga madawwamiyar hallaka. Zai fizge ka yă yayyage ka daga tentinka; zai tumɓuke ka daga ƙasar masu rai. (Sela)
Але Бог уразить тебе навіки; вирве тебе й викине із шатра, і коріння твоє – із землі живих. (Села)
6 Masu adalci za su ga su ji tsoro; za su yi masa dariya, suna cewa,
Тоді побачать це праведні й сповняться страхом, і сміятимуться над ним:
7 “Yanzu, ga mutumin da bai mai da Allah mafakarsa ba amma ya dogara a yawan arzikinsa ya kuma yi ƙarfi ta wurin hallaka waɗansu!”
«Ось муж, що не Бога зробив своєю твердинею, а покладався на безліч свого багатства, зміцнював себе згубною пристрастю своєю!»
8 Amma ni kamar itace zaitun ne ina haɓaka a gidan Allah; na dogara ga ƙauna marar ƙarewa ta Allah har abada abadin.
А я, немов ряснолиста маслина в домі Божому, на милість Божу сподіватимусь повік-віків.
9 Zan yabe ka har abada game da abin da ka yi; a cikin sunanka zan dogara, gama sunanka yana da kyau. Zan yabe ka a gaban tsarkakanka.
Прославлятиму Тебе вічно перед Твоїми вірними за те, що Ти зробив, і надію покладатиму на ім’я Твоє, бо воно добре.