< Zabura 51 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Sa’ad da annabi Natan ya zo wurinsa bayan Dawuda ya yi zina da Batsheba. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, bisa ga ƙaunarka marar ƙarewa; bisa ga tausayinka mai girma ka shafe laifofina.
MAING Kot, kom kotin maki ong ia duen omui kalangan, o kotin lapwada dip ai duen ar kalangan lapalap.
2 Ka wanke dukan kurakuraina ka tsarkake ni daga zunubina.
Kom kotin widen ia sang ai wiawia sapung, o kotin kamakel ia da sang ni dip ai.
3 Gama ina sane da laifofina zunubaina kuma kullum suna a gabana.
Pwe i asa duen ai wiadar me sued, o dip ai me sansal ong ia ansau karos.
4 Kai kaɗai na yi wa zunubi na yi abin da yake mugu a idonka, ta haka an tabbatar kai mai gaskiya sa’ad da ka yi magana aka kuma nuna kai mai adalci ne sa’ad da ka hukunta.
Ong komui eta me i wiai dip ong, o wiadar sapung mon silang omui, pwe komui me pung eta ni omui masan akan, o komui makelekel eta ni omui pan kadeikada.
5 Tabbatacce ni mai zunubi ne tun haihuwa mai zunubi daga lokacin da mahaifiyata ta yi cikina.
Kotin masani, me i ipwidier ni sapung, o in ai ape kin ia dar ni mang en dip.
6 Tabbatacce kana son gaskiya a sassan ciki; ka koya mini hikima a wuri can ciki.
Kotin masani, kom kin kotin mauki melel, me mi wasa rir; kom kin kasale ong ia lolekong rir.
7 Ka tsarkake ni da hizzob, zan kuwa zama tsab; ka wanke ni, zan kuma fi dusan ƙanƙara fari.
Kom kotin kamakele kin ia isop, pwe i en minla, widen ia, pwe i en puetepueteta sno.
8 Bari in ji farin ciki da murna; bari ƙasusuwan da ka ragargaza su yi farin ciki.
Kom kotiki ong ia peren o popol, pwe kokon ai kan, me kom kotin kawelar, en insenemaula.
9 Ka ɓoye fuskarka daga zunubaina ka kuma shafe dukan kurakuraina.
Kom kotin sopwei sang dip ai kan, o kotin lapwada ai sapung karos.
10 Ka halitta zuciya mai tsabta a cikina, ya Allah, ka kuma sabunta tsayayyen ruhu a cikina.
Maing Kot, kom kotin wiai ong ia mongiong makelekel, o kotin kawiliakapada ngen i.
11 Kada ka fid da ni daga gabanka ko ka ɗauke Ruhunka Mai Tsarki daga gare ni.
Kom der kase ia la sang mon silang omui o der kotiki sang ia ar Ngen saraui.
12 Ka mayar mini farin cikin cetonka ka kuma ba ni ruhun biyayya, yă riƙe ni.
Kom kotin pur ong kamait ia la ki omui sauasa ia, o kotiki ong ia ngen en kaperen.
13 Ta haka zan koyar wa masu laifi hanyoyinka, masu zunubi kuma za su komo gare ka.
I pan padaki ong me katiwo kan duen al omui kan, pwe me dipan akan en wuki ong komui.
14 Ka cece ni daga laifin jini, ya Allah, Allahn da ya cece ni, harshena kuwa zai rera adalcinka.
Maing Kot, kom kotin dore ia la sang dip en nta, pwe komui Kot ai saunkamaur, pwe lo i en kapinga omui pung.
15 Ya Ubangiji, ka buɗe leɓunana, bakina kuwa zai furta yabonka.
Maing Ieowa, kom kotin kasar pasang kilen au ai, pwe au ai en kapikapinga komui.
16 Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo; ba ka jin daɗin hadayun ƙonawa.
Pwe kom sota kotin mauki mairong kamela — a ma iei, i pan wiada — o mairong isis kom sota kotin kupura.
17 Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu; karyayyiya da kuma zuciya mai tuba, Ya Allah, ba za ka ƙi ba.
A iet mairong, me Kot kin kotin kupura: Ngen olar, o mongiong insensuedalar, o karakarak, iei me komui Maing Kot sota pan kotin mamaleki.
18 Cikin jin daɗinka ka sa Sihiyona ta yi nasara; ka gina katangar Urushalima.
Kom kotin sauasa Sion ki omui kalangan, kotin kauada kel en Ierusalem.
19 Ta haka za a kasance da hadayu masu adalci, hadayun ƙonawa ɗungum don su faranta ka; sa’an nan za a miƙa bijimai a bagadenka.
Komui ap pan kupura mairong pung, mairong isis o mairong unsok. I ansau me kau ol pan iseda pon sapwilim omui pei saraui.

< Zabura 51 >