< Zabura 51 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Sa’ad da annabi Natan ya zo wurinsa bayan Dawuda ya yi zina da Batsheba. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, bisa ga ƙaunarka marar ƙarewa; bisa ga tausayinka mai girma ka shafe laifofina.
Til Sangmesteren. En Salme af David,
2 Ka wanke dukan kurakuraina ka tsarkake ni daga zunubina.
dengang Natan kom til ham, efter at han havde været inde hos Batseba.
3 Gama ina sane da laifofina zunubaina kuma kullum suna a gabana.
Gud, vær mig naadig efter din Miskundhed, udslet mine Overtrædelser efter din store Barmhjertighed,
4 Kai kaɗai na yi wa zunubi na yi abin da yake mugu a idonka, ta haka an tabbatar kai mai gaskiya sa’ad da ka yi magana aka kuma nuna kai mai adalci ne sa’ad da ka hukunta.
tvæt mig fuldkommen ren for min Skyld og rens mig for min Synd!
5 Tabbatacce ni mai zunubi ne tun haihuwa mai zunubi daga lokacin da mahaifiyata ta yi cikina.
Mine Overtrædelser kender jeg jo, min Synd staar mig altid for Øje.
6 Tabbatacce kana son gaskiya a sassan ciki; ka koya mini hikima a wuri can ciki.
Mod dig har jeg syndet, mod dig alene, og gjort, hvad i dine Øjne er ondt, at du maa faa Ret, naar du taler, staa ren, naar du dømmer.
7 Ka tsarkake ni da hizzob, zan kuwa zama tsab; ka wanke ni, zan kuma fi dusan ƙanƙara fari.
Se, jeg er født i Misgerning, min Moder undfanged mig i Synd.
8 Bari in ji farin ciki da murna; bari ƙasusuwan da ka ragargaza su yi farin ciki.
Du elsker jo Sandhed i Hjertets Løndom, saa lær mig da Visdom i Hjertedybet.
9 Ka ɓoye fuskarka daga zunubaina ka kuma shafe dukan kurakuraina.
Rens mig for Synd med Ysop, tvæt mig hvidere end Sne;
10 Ka halitta zuciya mai tsabta a cikina, ya Allah, ka kuma sabunta tsayayyen ruhu a cikina.
mæt mig med Fryd og Glæde, lad de Ben, du knuste, juble;
11 Kada ka fid da ni daga gabanka ko ka ɗauke Ruhunka Mai Tsarki daga gare ni.
skjul dit Aasyn for mine Synder, udslet alle mine Misgerninger;
12 Ka mayar mini farin cikin cetonka ka kuma ba ni ruhun biyayya, yă riƙe ni.
skab mig, o Gud, et rent Hjerte, giv en ny, en stadig Aand i mit Indre;
13 Ta haka zan koyar wa masu laifi hanyoyinka, masu zunubi kuma za su komo gare ka.
kast mig ikke bort fra dit Aasyn, tag ikke din hellige Aand fra mig;
14 Ka cece ni daga laifin jini, ya Allah, Allahn da ya cece ni, harshena kuwa zai rera adalcinka.
glæd mig igen med din Frelse, giv mig til Støtte en villig Aand!
15 Ya Ubangiji, ka buɗe leɓunana, bakina kuwa zai furta yabonka.
Da vil jeg lære Overtrædere dine Veje, og Syndere skal vende om til dig.
16 Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo; ba ka jin daɗin hadayun ƙonawa.
Fri mig fra Blodskyld, Gud, min Frelses Gud, saa skal min Tunge lovsynge din Retfærd;
17 Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu; karyayyiya da kuma zuciya mai tuba, Ya Allah, ba za ka ƙi ba.
Herre, aaben mine Læber, saa skal min Mund forkynde din Pris.
18 Cikin jin daɗinka ka sa Sihiyona ta yi nasara; ka gina katangar Urushalima.
Thi i Slagtoffer har du ikke Behag, og gav jeg et Brændoffer, vandt det dig ikke.
19 Ta haka za a kasance da hadayu masu adalci, hadayun ƙonawa ɗungum don su faranta ka; sa’an nan za a miƙa bijimai a bagadenka.
Offer for Gud er en sønderbrudt Aand; et sønderbrudt, sønderknust Hjerte agter du ikke ringe, o Gud. Gør vel i din Naade mod Zion, opbyg Jerusalems Mure! Da skal du have Behag i rette Ofre, Brænd— og Heloffer, da bringes Tyre op paa dit Alter.