< Zabura 51 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Sa’ad da annabi Natan ya zo wurinsa bayan Dawuda ya yi zina da Batsheba. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, bisa ga ƙaunarka marar ƙarewa; bisa ga tausayinka mai girma ka shafe laifofina.
Til Sangmesteren; en Psalme af David,
2 Ka wanke dukan kurakuraina ka tsarkake ni daga zunubina.
der Profeten Nathan var kommen til ham, efter at han var gaaet ind til Bathseba.
3 Gama ina sane da laifofina zunubaina kuma kullum suna a gabana.
Gud! vær mig naadig efter din Miskundhed, udslet mine Overtrædelser efter din store Barmhjertighed.
4 Kai kaɗai na yi wa zunubi na yi abin da yake mugu a idonka, ta haka an tabbatar kai mai gaskiya sa’ad da ka yi magana aka kuma nuna kai mai adalci ne sa’ad da ka hukunta.
To mig vel af min Misgerning og rens mig Ira min Synd;
5 Tabbatacce ni mai zunubi ne tun haihuwa mai zunubi daga lokacin da mahaifiyata ta yi cikina.
thi mine Overtrædelser kender jeg, og min Synd er altid for mig.
6 Tabbatacce kana son gaskiya a sassan ciki; ka koya mini hikima a wuri can ciki.
Imod dig, imod dig alene har jeg syndet og gjort det onde for dine Øjne, paa det du skal være retfærdig, naar du taler, være ren, naar du dømmer.
7 Ka tsarkake ni da hizzob, zan kuwa zama tsab; ka wanke ni, zan kuma fi dusan ƙanƙara fari.
Se, jeg er født i Skyld, og min Moder har undfanget mig i Synd.
8 Bari in ji farin ciki da murna; bari ƙasusuwan da ka ragargaza su yi farin ciki.
Se, til Sandhed i det inderste Hjerte har du Lyst; Visdommen i Hjertedybet lære du mig!
9 Ka ɓoye fuskarka daga zunubaina ka kuma shafe dukan kurakuraina.
Rens mig fra Synd med Isop, saa jeg bliver ren; to mig, saa jeg bliver hvidere end Sne.
10 Ka halitta zuciya mai tsabta a cikina, ya Allah, ka kuma sabunta tsayayyen ruhu a cikina.
Lad mig høre Fryd og Glæde; lad de Ben fryde sig, som du har sønderstødt.
11 Kada ka fid da ni daga gabanka ko ka ɗauke Ruhunka Mai Tsarki daga gare ni.
Skjul dit Ansigt for mine Synder og udslet alle mine Misgerninger!
12 Ka mayar mini farin cikin cetonka ka kuma ba ni ruhun biyayya, yă riƙe ni.
Gud! skab mig et rent Hjerte og forny en stadig Aand inden i mig.
13 Ta haka zan koyar wa masu laifi hanyoyinka, masu zunubi kuma za su komo gare ka.
Bortkast mig ikke fra dit Ansigt og tag ikke din Helligaand fra mig!
14 Ka cece ni daga laifin jini, ya Allah, Allahn da ya cece ni, harshena kuwa zai rera adalcinka.
Giv mig igen at glædes over din Frelse og ophold mig med en villig Aand!
15 Ya Ubangiji, ka buɗe leɓunana, bakina kuwa zai furta yabonka.
Saa vil jeg lære Overtrædere dine Veje, og Syndere skulle omvende sig til dig.
16 Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo; ba ka jin daɗin hadayun ƙonawa.
Fri mig fra Blodskyld, Gud, min Frelses Gud! saa skal min Tunge synge med Fryd om din Retfærdighed.
17 Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu; karyayyiya da kuma zuciya mai tuba, Ya Allah, ba za ka ƙi ba.
Herre! oplad mine Læber, saa skal min Mund kundgøre din Pris.
18 Cikin jin daɗinka ka sa Sihiyona ta yi nasara; ka gina katangar Urushalima.
Thi du har ikke Lyst til Slagtoffer, ellers vilde jeg give dig det; til Brændoffer har du ikke Behagelighed.
19 Ta haka za a kasance da hadayu masu adalci, hadayun ƙonawa ɗungum don su faranta ka; sa’an nan za a miƙa bijimai a bagadenka.
Ofre for Gud er en sønderbrudt Aand; et sønderbrudt og sønderstødt Hjerte skal du, o Gud! ikke foragte. Gør vel imod Zion efter din Velbehagelighed, byg Jerusalems Mure, da vil du have Lyst til Retfærdigheds Ofre, Brændofre og Helofre; da skulle de ofre Øksne paa dit Alter.

< Zabura 51 >