< Zabura 51 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Sa’ad da annabi Natan ya zo wurinsa bayan Dawuda ya yi zina da Batsheba. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, bisa ga ƙaunarka marar ƙarewa; bisa ga tausayinka mai girma ka shafe laifofina.
Gode! Nama asigima! Bai Di da mae fisili asigidafa hou amola gogolema: ne olofosu hou dawa: Amaiba: le, na wadela: i hou huluane doga: le fasima.
2 Ka wanke dukan kurakuraina ka tsarkake ni daga zunubina.
Na da bu foloai ba: ma: ne, na wadela: i ledo hou amo dodofele fasima.
3 Gama ina sane da laifofina zunubaina kuma kullum suna a gabana.
Na da ni giadofale hamosu amo ea bai amo ni ba: le, dawa: digisa. Na da eso huluane wadela: i hou na hamoi, amo dawa: digisa.
4 Kai kaɗai na yi wa zunubi na yi abin da yake mugu a idonka, ta haka an tabbatar kai mai gaskiya sa’ad da ka yi magana aka kuma nuna kai mai adalci ne sa’ad da ka hukunta.
Na da enoma hame wadela: le hamoi, be Dima fawane wadela: le hamoi. Amola Dia higa: i ba: su, amo na da giadofale hamoi. Amaiba: le Dia nama fofada: mu da defea, amola Di da moloidafaba: le nama fofada: ne, diwaneya udidili, nama se dabe imunu da defea.
5 Tabbatacce ni mai zunubi ne tun haihuwa mai zunubi daga lokacin da mahaifiyata ta yi cikina.
Na da na lalelegei esoha amogaini wadela: i hou hahamona misi. Na da na: me ea hagomoga mano hahamoia amoganini wali, wadela: i hou hahamona misi.
6 Tabbatacce kana son gaskiya a sassan ciki; ka koya mini hikima a wuri can ciki.
Dia da moloidafa amola dafawanedafa hou amo ilegesa. Amaiba: le Dia na asigi dawa: su amo Dia bagade dawa: su amoga nabalesima.
7 Ka tsarkake ni da hizzob, zan kuwa zama tsab; ka wanke ni, zan kuma fi dusan ƙanƙara fari.
Na wadela: i hou hamoi amo Dia doga: le fasima. Amasea na wadela: i hou da doga: iba: le, na da foloai dagoi ba: mu. Na wadela: i hou dodofelesima. Amasea na da foloaidafa mu gohona: amo baligi ba: ma: ma.
8 Bari in ji farin ciki da murna; bari ƙasusuwan da ka ragargaza su yi farin ciki.
Na da hahawane nodosu sia: amo nabima: ma, be amomane Di da na dadalega: le amola dadamunisali galu. Be na da bu hahawane hamoi ba: mu.
9 Ka ɓoye fuskarka daga zunubaina ka kuma shafe dukan kurakuraina.
Di da na wadela: i hou hamoi amoga si sisigili mae ba: ma! Amola na wadela: i hou hamoi huluane doga: le fasima!
10 Ka halitta zuciya mai tsabta a cikina, ya Allah, ka kuma sabunta tsayayyen ruhu a cikina.
Gode! Nama dogo gaheabolo hahamonesili, na da: i hodo ganodini salima! Amola a: silibu gaheabolo amola Dima fa: no bobogesu fisisu hame dawa: a:silibu, amo na da: i hodo ganodini salima.
11 Kada ka fid da ni daga gabanka ko ka ɗauke Ruhunka Mai Tsarki daga gare ni.
Dia midadi amoga na mae fisiagama! Dia A: silibu Ida: iwane Gala nama mae fadegale fasima!
12 Ka mayar mini farin cikin cetonka ka kuma ba ni ruhun biyayya, yă riƙe ni.
Di da dunu gaga: sea, ilia da hahawane bagade ba: sa. Amo hahawane hou nama bu ima. Na da Dima bu nabawane fa: no bobogema: ne, Dia hahamonesima!
13 Ta haka zan koyar wa masu laifi hanyoyinka, masu zunubi kuma za su komo gare ka.
Amasea, na da wadela: i hamosu dunu ilima Dia hamoma: ne sia: i olelemu. Amola ilia da amo nababeba: le, Dima bu sinidigimu.
14 Ka cece ni daga laifin jini, ya Allah, Allahn da ya cece ni, harshena kuwa zai rera adalcinka.
Gode! Na esalusu gaga: ma! Amasea na da nonodoia Dia moloidafa hou enoma sisia: i lamu.
15 Ya Ubangiji, ka buɗe leɓunana, bakina kuwa zai furta yabonka.
Hina Gode! Na sia: sia: ma: ne fidima! Amasea, Na da Dima nodone sia: mu.
16 Ba ka farin ciki a hadaya, ai da na kawo; ba ka jin daɗin hadayun ƙonawa.
Di da gobele salasu lamu hame hanai. Di da amo lamu hanai ganiaba, na da amo Dima ia: noba. Di da gobei gobele salasu amoma hame nodosa.
17 Hadayun Allah su ne karyayyen ruhu; karyayyiya da kuma zuciya mai tuba, Ya Allah, ba za ka ƙi ba.
Gode! Na Dima gobele salasu da asaboi a: silibu fawane. Na dawa: ! Di da asabole amola Dima sinidigimusa: dawa: su dunu amo hame higamu.
18 Cikin jin daɗinka ka sa Sihiyona ta yi nasara; ka gina katangar Urushalima.
Gode! Saione Moilai Bai bagade amoma asigima! E fidima! Yelusaleme ea dobea fei amo bu gaguma!
19 Ta haka za a kasance da hadayu masu adalci, hadayun ƙonawa ɗungum don su faranta ka; sa’an nan za a miƙa bijimai a bagadenka.
Amasea, Di da gobele salasudafa amola ninia gobei gobele salasu amo nodone ba: mu. Amola bulamagau gawali da Dia oloda da: iya gobele salabe ba: mu.