< Zabura 50 >

1 Zabura ta Asaf. Maɗaukaki, Allah, Ubangiji, ya yi magana ya kuma kira duniya daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa.
Asaf'ın mezmuru Güçlü olan Tanrı, RAB konuşuyor; Güneşin doğduğu yerden battığı yere kadar Yeryüzünün tümüne sesleniyor.
2 Daga Sihiyona, cikakkiya a kyau, Allah na haskakawa.
Güzelliğin doruğu Siyon'dan Parıldıyor Tanrı.
3 Allahnmu yana zuwa ba kuwa zai yi shiru ba; wuta mai cinyewa a gabansa, babban hadari kuma ya kewaye shi.
Tanrımız geliyor, sessiz kalmayacak, Önünde yanan ateş her şeyi kül ediyor, Çevresinde şiddetli bir fırtına esiyor.
4 Ya kira sammai da suke bisa, da duniya, don yă shari’anta mutanensa.
Halkını yargılamak için Yere göğe sesleniyor:
5 “Ku tattara mini shafaffuna, waɗanda suka yi alkawari da ni ta wurin hadaya.”
“Toplayın önüme sadık kullarımı, Kurban keserek benimle antlaşma yapanları.”
6 Sammai kuwa sun yi shelar adalcinsa gama Allah kansa alƙali ne. (Sela)
Gökler O'nun doğruluğunu duyuruyor, Çünkü yargıç Tanrı'nın kendisidir. (Sela)
7 “Ku ji, ya mutanena, zan kuwa yi magana, Ya Isra’ila, zan kuwa ba da shaida a kanku. Ni ne Allah, Allahnku.
“Ey halkım, dinle de konuşayım, Ey İsrail, sana karşı tanıklık edeyim: Ben Tanrı'yım, senin Tanrın'ım!
8 Ba na tsawata muku saboda hadayunku ko kuwa hadayunku na ƙonawa, waɗanda kuka taɓa kawo a gabana.
Kurbanlarından ötürü seni azarlamıyorum, Yakmalık sunuların sürekli önümde.
9 Ba na bukatan bijimi daga turkenku ko awaki daga garkunanku,
Ne evinden bir boğa, Ne de ağıllarından bir teke alacağım.
10 gama kowace dabbar kurmi nawa ne, da kuma shanu a kan dubban tuddai.
Çünkü bütün orman yaratıkları, Dağlardaki bütün hayvanlar benimdir.
11 Na san kowane tsuntsun da yake a duwatsu kuma halittun filaye nawa ne.
Dağlardaki bütün kuşları korurum, Kırlardaki bütün yabanıl hayvanlar benimdir.
12 Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba, gama duniyar nawa ne, da kome da yake cikinta.
Acıksam sana söylemezdim, Çünkü bütün dünya ve içindekiler benimdir.
13 Ina cin naman bijimai ne ko ina shan jinin awaki ne?
Ben boğa eti yer miyim? Ya da keçi kanı içer miyim?
14 “Ku miƙa hadayar godiya ga Allah, ku cika alkawuranku ga Mafi Ɗaukaka,
Tanrı'ya şükran kurbanı sun, Yüceler Yücesi'ne adadığın adakları yerine getir.
15 ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
Sıkıntılı gününde seslen bana, Seni kurtarırım, sen de beni yüceltirsin.
16 Amma ga mugaye, Allah ya ce, “Wace dama ce kuke da ita na haddace dokokina ko na yin maganar alkawarina a leɓunanku?
Ama Tanrı kötüye şöyle diyor: “Kurallarımı ezbere okumaya Ya da antlaşmamı ağzına almaya ne hakkın var?
17 Kun ƙi umarnina kuka kuma zubar da kalmomina a bayanku
Çünkü yola getirilmekten nefret ediyor, Sözlerimi arkana atıyorsun.
18 Sa’ad da kuka ga ɓarawo, kukan haɗa kai da shi; kukan haɗa kai da mazinata.
Hırsız görünce onunla dost oluyor, Zina edenlere ortak oluyorsun.
19 Kuna amfani da bakunanku don mugunta kuna kuma gyara harshenku don ruɗu.
Ağzını kötülük için kullanıyor, Dilini yalana koşuyorsun.
20 Kuna ci gaba da magana a kan ɗan’uwanku ku kuma yi maganar ƙarya a kan ɗan mahaifinku.
Oturup kardeşine karşı konuşur, Annenin oğluna kara çalarsın.
21 Kun yi waɗannan abubuwa na kuwa yi shiru; kun ɗauka gaba ɗaya ni kamar ku ne. Amma zan tsawata muku in kuma zarge ku a fuskarku.
Sen bunları yaptın, ben sustum, Beni kendin gibi sandın. Seni azarlıyorum, Suçlarını gözünün önüne seriyorum.
22 “Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah, ko kuwa in yayyage ku kucu-kucu, ba kuma wanda zai cece ku.
“Dikkate alın bunu, ey Tanrı'yı unutan sizler! Yoksa parçalarım sizi, kurtaran olmaz.
23 Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni, ya kuma shirya hanya saboda in nuna masa ceton Allah.”
Kim şükran kurbanı sunarsa beni yüceltir; Yolunu düzeltene kurtarışımı göstereceğim.”

< Zabura 50 >