< Zabura 5 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Busa. Ta Dawuda. Ka saurare kalmomina, ya Ubangiji, ka ji ajiyar zuciyata.
Beka indlebe emazwini ami, Nkosi; unanzelele ukububula kwami.
2 Ka saurare kukata na neman taimako, Sarkina da Allahna, gama gare ka nake addu’a.
Lalela ilizwi lokukhala kwami, Nkosi yami loNkulunkulu wami; ngoba ngikhuleka kuwe.
3 Da safe, ya Ubangiji, ka ji muryata; da safe na gabatar da bukatuna a gabanka in kuma jira da sa zuciya.
Nkosi, ekuseni uzalizwa ilizwi lami; ekuseni ngizahlela umkhuleko wami ngakuwe, ngilinde.
4 Kai ba Allahn da yake jin daɗin mugu ba ne; gama kana gāba da dukan masu aikata mugunta.
Ngoba kawusuye uNkulunkulu othokoza ebubini; omubi kayikuhlala lawe.
5 Masu fariya ba za su iya tsaya a gabanka ba. Kana ƙin duk masu aikata abin da ba daidai ba.
Abazikhukhumezayo kabayikuma phambi kwamehlo akho; uzonda bonke abenzi bobubi.
6 Kakan hallaka masu yin ƙarya. Masu kisankai da mutane masu ruɗu Ubangiji yana ƙyama.
Uzababhubhisa abaqamba amanga. INkosi iyamenyanya umuntu wegazi lenkohliso.
7 Amma ni, ta wurin jinƙanka mai girma, zan shiga gidanka; da bangirma zan durƙusa ga haikalinka.
Kodwa mina, ngizangena endlini yakho ngobukhulu besihawu sakho, ngikhothame ngikhangele ethempelini lakho elingcwele, ngokukwesaba.
8 Ka bi da ni, ya Ubangiji, cikin adalcinka saboda abokan gābana, ka fayyace hanyarka a gabana.
Nkosi, ngikhokhelele ekulungeni kwakho ngenxa yezitha zami, wenze indlela yakho iqonde phambi kwami.
9 Babu ko kalma guda daga bakinsu da za a dogara da ita; marmarinsu kawai shi ne su hallakar da waɗansu. Maƙogwaronsu buɗaɗɗen kabari ne; da harshensu suna faɗin ƙarya.
Ngoba kalikho iqiniso emlonyeni wazo, ingaphakathi yazo izinkohlakalo; umphimbo wazo ulingcwaba elivulekileyo, zibamba amehlo ngolimi lwazo.
10 Ka furta su masu laifi, ya Allah! Bari makircinsu yă zama fāɗuwarsu. Ka kore su saboda yawan zunubansu, saboda sun tayar maka.
Tshono uthi zilecala, Nkulunkulu, kaziwe ngamacebo azo; uzilahle ngenxa yobunengi beziphambeko zazo, ngoba zikuvukele.
11 Amma bari dukan waɗanda suke neman mafaka gare ka su yi murna; bari kullum su yi ta rerawa saboda farin ciki. Ka buɗe kāriyarka a bisansu, domin waɗanda suke ƙaunar sunanka su yi farin ciki a cikinka.
Kodwa kabathabe bonke abathembela kuwe, bamemeze kokuphela ngentokozo, ngoba ubavikele; lalabo abathanda ibizo lakho kabajabule kuwe.
12 Gama tabbatacce, ya Ubangiji, kakan albarkaci adalai; kakan kewaye su da tagomashinka kamar garkuwa.
Ngoba wena Nkosi, uzabusisa olungileyo, uzamhanqa ngomusa njengesihlangu esikhulu.

< Zabura 5 >