< Zabura 5 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Busa. Ta Dawuda. Ka saurare kalmomina, ya Ubangiji, ka ji ajiyar zuciyata.
Hina Gode! Na sia: nabima, amola na gogonomasu nabima.
2 Ka saurare kukata na neman taimako, Sarkina da Allahna, gama gare ka nake addu’a.
Na Gode amola na Hina Bagade! Na Dima fidima: ne wele sia: sea, Di da na wele sia: su nabima. Hina Gode! Na da Dima sia: ne gadosa.
3 Da safe, ya Ubangiji, ka ji muryata; da safe na gabatar da bukatuna a gabanka in kuma jira da sa zuciya.
Di da na sia: hahabe naba. Eso mabe galu na da Dima sia: ne gadosa, amola Dia adole iasu ouligisa.
4 Kai ba Allahn da yake jin daɗin mugu ba ne; gama kana gāba da dukan masu aikata mugunta.
Di da wadela: i hou amo hahawane hame ba: sa. Wadela: i hou da Dia midadi dialumu da hamedei.
5 Masu fariya ba za su iya tsaya a gabanka ba. Kana ƙin duk masu aikata abin da ba daidai ba.
Dia da gasa fi dunu amo ba: mu bagadewane higasa. Di da wadela: i hamosu dunu huluane higasa.
6 Kakan hallaka masu yin ƙarya. Masu kisankai da mutane masu ruɗu Ubangiji yana ƙyama.
Di da ogogosu dunu huluane wadela: lesisa. Amola nimi bagade ogogosu dunu, amo Di higasa.
7 Amma ni, ta wurin jinƙanka mai girma, zan shiga gidanka; da bangirma zan durƙusa ga haikalinka.
Be na da Dia diasu ganodini golili sa: imu dawa: Bai Di da asigi bagadedafa dunu. Na da Dia hadigi Debolo diasu ganodini Dima muguni bugili, Dima nodomusa: dawa:
8 Ka bi da ni, ya Ubangiji, cikin adalcinka saboda abokan gābana, ka fayyace hanyarka a gabana.
Hina Gode! Nama ha lai dunu da bagohame gala. Dia hanai hawa: hamomusa: amoga na oule masa. Amola, na da moloiwane masa: ne, na logo noga: le fodoma.
9 Babu ko kalma guda daga bakinsu da za a dogara da ita; marmarinsu kawai shi ne su hallakar da waɗansu. Maƙogwaronsu buɗaɗɗen kabari ne; da harshensu suna faɗin ƙarya.
Na ha lai dunu ilia sia: be amo da dafawaneyale hame dawa: mu. Ilia da gugunufinisimusa: fawane dawa: Ilia sia: da sefe agoai ba: sa, be ilia dogo ganodini hohonosu hou fawane ba: sa.
10 Ka furta su masu laifi, ya Allah! Bari makircinsu yă zama fāɗuwarsu. Ka kore su saboda yawan zunubansu, saboda sun tayar maka.
Hina Gode! Di ilima fofada: nanu, se bagade ima. Ilisu ilia wadela: i sia: dasu da ilima wadela: su liligi ba: mu da defea. Ilia da wadela: i hou bagade hamobeba: le, amola Dima odoga: beba: le, ili gadili sefasima.
11 Amma bari dukan waɗanda suke neman mafaka gare ka su yi murna; bari kullum su yi ta rerawa saboda farin ciki. Ka buɗe kāriyarka a bisansu, domin waɗanda suke ƙaunar sunanka su yi farin ciki a cikinka.
Be nowa da Dia gaga: su ba: sea da hahawane bagade ba: mu. Ilia da eso huluane Dima hahawane nodone gesami hea: lalumu. Dima asigisu dunu amo Di gaga: ma. Ilia Diba: le, hahawane houdafa dawa:
12 Gama tabbatacce, ya Ubangiji, kakan albarkaci adalai; kakan kewaye su da tagomashinka kamar garkuwa.
Nowa dunu da Dima nabawane fa: no bobogesea, Di da hahawane fidisa. Dia asigidafa hou da ilima gaga: su liligi agoai ba: sa.

< Zabura 5 >