< Zabura 49 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
Al Músico principal: Salmo para los hijos de Coré. OID esto, pueblos todos; escuchad, habitadores todos del mundo:
2 babba da yaro mai arziki da talaka.
Así los plebeyos como los nobles, el rico y el pobre juntamente.
3 Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
Mi boca hablará sabiduría; y el pensamiento de mi corazón inteligencia.
4 Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
Acomodaré á ejemplos mi oído: declararé con el arpa mi enigma.
5 Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
¿Por qué he de temer en los días de adversidad, cuando la iniquidad de mis insidiadores me cercare?
6 waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
Los que confían en sus haciendas, y en la muchedumbre de sus riquezas se jactan,
7 Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
Ninguno de [ellos] podrá en manera alguna redimir al hermano, ni dar á Dios su rescate.
8 kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
(Porque la redención de su vida es de gran precio, y no se hará jamás; )
9 da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
Que viva adelante para siempre, y nunca vea la sepultura.
10 Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
Pues se ve que mueren los sabios, así como el insensato y el necio perecen, y dejan á otros sus riquezas.
11 Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
En su interior [tienen] que sus casas [serán] eternas, y sus habitaciones para generación y generación: llamaron sus tierras de sus nombres.
12 Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
Mas el hombre no permanecerá en honra: es semejante á las bestias que perecen.
13 Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
Este su camino es su locura: con todo, corren sus descendientes por el dicho de ellos. (Selah)
14 Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol )
Como rebaños serán puestos en la sepultura; la muerte se cebará en ellos; y los rectos se enseñorearán de ellos por la mañana: y se consumirá su bien parecer en el sepulcro de su morada. (Sheol )
15 Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol )
Empero Dios redimirá mi vida del poder de la sepultura, cuando me tomará. (Selah) (Sheol )
16 Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
No temas cuando se enriquece alguno, cuando aumenta la gloria de su casa;
17 gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
Porque en muriendo no llevará nada, ni descenderá tras él su gloria.
18 Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
Si bien mientras viviere, dirá dichosa á su alma: y tú serás loado cuando bien te tratares.
19 zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
Entrará á la generación de sus padres: no verán luz para siempre.
20 Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
El hombre en honra que no entiende, semejante es á las bestias que perecen.