< Zabura 49 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
Oigan esto, pueblos todos, Escuchen todos los habitantes del mundo,
2 babba da yaro mai arziki da talaka.
Tanto los humildes como los de alto nivel, Ricos y pobres juntamente.
3 Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
Mi boca hablará sabiduría, Y la meditación de mi corazón entendimiento.
4 Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
Inclinaré al proverbio mi oído. Declararé con el arpa mi dicho.
5 Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
¿Por qué tengo que temer en días de adversidad Cuando me rodea la iniquidad de mis adversarios,
6 waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
Que confían en la abundancia de sus posesiones, Y se jactan de sus inmensas riquezas?
7 Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
Ninguno de ellos puede de algún modo redimir al hermano, Ni pagar su rescate a ʼElohim.
8 kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
Porque la redención de su vida es costosa, Y nunca será suficiente,
9 da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
Para que viva eternamente Y jamás pase a corrupción.
10 Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
Porque ve que aun los sabios mueren Igual como perecen el ignorante y el necio, Y dejan a otros sus riquezas.
11 Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
Su íntima aspiración es que sus casas sean eternas, Sus moradas, por todas las generaciones. A sus tierras dan sus nombres.
12 Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
Pero el hombre no permanecerá con honra. Es como las bestias que perecen.
13 Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
Esta es la senda de los necios, Y de aquellos que tras ellos aprueban sus palabras. (Selah)
14 Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
Como un rebaño están destinados al Seol, La muerte los pastorea. Los rectos se enseñorearán de ellos por la mañana, Se consumirá su buen parecer, Y el Seol será su morada. (Sheol h7585)
15 Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
Pero ʼElohim redimirá mi alma del poder del Seol, Porque me llevará consigo. (Selah) (Sheol h7585)
16 Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
No temas cuando alguno se enriquece, Cuando aumenta el esplendor de su casa.
17 gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
Porque nada llevará al morir, Ni descenderá su esplendor tras él.
18 Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
Aunque se congratule mientras vive, Aunque sea alabado porque prospera,
19 zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
Se irá a la generación de sus antepasados Y nunca jamás verá la luz.
20 Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
El hombre que vive con honor, Pero no entiende [esto], Es como las bestias que perecen.

< Zabura 49 >