< Zabura 49 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
Слушајте ово сви народи, пазите сви који живите по васиљени,
2 babba da yaro mai arziki da talaka.
Простаци и господо, богати и сиромаси.
3 Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
Уста ће моја казати премудрост, и срце моје рећи ће разум.
4 Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
Пригнућу ухо своје к причи, уз гусле ћу отворити загонетку своју.
5 Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
Чега да се бојим у зле дане, кад ме злоба мојих непријатеља опколи?
6 waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
Који се уздате у силу своју, и хвалите се великим богатством својим!
7 Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
Човек неће никако брата ослободити, неће дати Богу откуп за њ.
8 kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
Велик је откуп за душу, и неће бити никад
9 da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
Да ко довека живи, и не види гроба.
10 Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
Сви виде где умиру као и незналица и безумник што гину, и остављају другима имање своје.
11 Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
Они мисле да ће куће њихове трајати довека, и станови њихови од колена на колено; именима својим зову земље;
12 Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
Али човек у части неће дуго остати, изједначиће се са стоком, коју кољу.
13 Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
Овај им се пут чини пробитачан, и који за њима иду, хвале мисли њихове;
14 Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
Али ће их као овце затворити у пакао, смрт ће им бити пастир; и ујутру ходиће по њима праведници, и облик њихов збрисаће пакао раставивши их с насељем. (Sheol h7585)
15 Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
Али ће Бог душу моју избавити из руку паклених; јер ме Он прима. (Sheol h7585)
16 Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
Не бој се кад се ко богати; кад расте слава дома његовог.
17 gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
Јер кад умре, неће ништа понети, нити ће поћи за њим слава његова.
18 Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
Јер душу његову благосиљају за живота његовог, и славе тебе, што угађаш себи.
19 zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
Али ће он отићи у стан отаца својих, где света никад не виде.
20 Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
Човек у части, ако није разуман, изједначиће се са стоком, коју кољу.

< Zabura 49 >