< Zabura 49 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
E HOOLOHE mai i keia, e na kanaka a pau: E haliu maikai i ka pepeiao, e ka poe a pau e noho ana ma ke ao nei:
2 babba da yaro mai arziki da talaka.
Na mea haahaa a me na mea kiekie, Pau pu hoi ka poe waiwai, a me ka poe waiwai ole.
3 Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
E olelo aku kuu waha i ke akamai; A ma ka naauao ka manao ana o ko'u naau.
4 Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
E haliu aku au i kuu pepeiao i ka olelo nane; E hoomaka au i kuu mele ma ka lira.
5 Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
O ke aha kuu mea e makau ai, i na la ino, E hoopuni mai ai ka poe ku e malu mai ia'u?
6 waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
O ka poe hilinai i ko lakou ikaika iho, A i hoomaikai ia lakou iho no ka nui o ko lakou waiwai;
7 Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
Aohe mea o lakou e hiki ia ia ke hoopakele i kona hoahanau; Aole hoi e haawi i ka uku hoola i ke Akua nona;
8 kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
(No ka mea, o ka hoola ana i ko lakou uhane, he nui ke kumukuai; A ua oki mau loa no ia; )
9 da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
I ola mau loa oia, a i ole hoi e ike i ka palaho.
10 Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
No ka mea, ua ike no ia ua make na kanaka naauao, Pela hoi ua make ka mea naaupo a me ka mea manao ole, A waiho hoi lakou i ko lakou waiwai no na mea e.
11 Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
O ko lakou manao oloko e mau loa ko lakou mau hale, A me ko lakou mau wahi e noho ai ia hanauna aku ia hanauna aku: Mamuli o ko lakou inoa iho i kapa ai lakou i ko lakou mau aina.
12 Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
Aka, o ke kanaka iloko o ka hanohano, aole i mau; Ua like ia me na holoholona i hoopauia.
13 Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
O keia aoao o lakou o ko lakou lapuwale no ia: Aka, ua hoopono ko lakou mau hope i ko lakou mau olelo. (Sila)
14 Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol h7585)
Me he mau hipa la ua waihoia lakou i ka luakupapau: E ai no ka make ia lakou; E lanakila ka poe pono maluna o lakou i ke kakahiaka; A e pau e ko lakou nani iloko o ka luakupapau, mai kona wahi i noho ai. (Sheol h7585)
15 Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol h7585)
Aka, e hoopakele ke Akua i kuu uhane i ka lima o ka malu o ka make; No ka mea, e hookipa no oia ia'u. (Sila) (Sheol h7585)
16 Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
Mai makau oe i ka waiwai nui ana o kekahi, I ka wa e mahuahua ai ka nani o kona hale;
17 gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
No ka mea, i kona make ana, aohe mea kana e lawe pu ai; Aole e iho kona nani mamuli ona.
18 Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
Aka hoi, i kona ola ana, ua hoomaikai oia i kona uhane; A e mahalo ae na kanaka ia oe i kou wa e hana maikai ai ia oe iho.
19 zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
E hele no oia i ka hanauna o kona mau makua; Aole lakou e ike i ka malamalama.
20 Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
O ke kanaka iloko o ka hanohano, me ka naauao ole, Ua like ia me na holoholona i hookiia.

< Zabura 49 >