< Zabura 47 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
Müzik şefi için - Korahoğulları'nın mezmuru Ey bütün uluslar, el çırpın! Sevinç çığlıkları atın Tanrı'nın onuruna!
2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
Ne müthiştir yüce RAB, Bütün dünyanın ulu Kralı.
3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
Halkları altımıza, Ulusları ayaklarımızın dibine serer.
4 Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
Sevdiği Yakup'un gururu olan mirasımızı O seçti bizim için. (Sela)
5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
RAB Tanrı sevinç çığlıkları, Boru sesleri arasında yükseldi.
6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
Ezgiler sunun Tanrı'ya, ezgiler; Ezgiler sunun Kralımız'a, ezgiler!
7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
Çünkü Tanrı bütün dünyanın kralıdır, Maskil sunun!
8 Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
Tanrı kutsal tahtına oturmuş, Krallık eder uluslara.
9 Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.
Ulusların önderleri İbrahim'in Tanrısı'nın halkıyla bir araya gelmiş; Çünkü Tanrı'ya aittir yeryüzü kralları. O çok yücedir.

< Zabura 47 >