< Zabura 47 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
Til sangmesteren; av Korahs barn; en salme. Klapp i hender, alle folk, juble for Gud med fryderop.
2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
For Herren, den Høieste, er forferdelig, en stor konge over all jorden.
3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
Han legger folkeslag under oss og folkeferd under våre føtter.
4 Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
Han utvelger oss vår arvelodd, Jakobs, hans elskedes herlighet. (Sela)
5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
Gud fór op under jubelrop, Herren under basuners lyd.
6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
Lovsyng Gud, lovsyng! Lovsyng vår konge, lovsyng!
7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
For Gud er all jordens konge; syng en sang som gjør vis!
8 Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
Gud er konge over folkene, Gud har satt sig på sin hellige trone.
9 Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.
Folkenes fyrster samler sig med Abrahams Guds folk; for jordens skjold hører Gud til, han er såre ophøiet.

< Zabura 47 >