< Zabura 47 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
Til Sangmesteren; af Koras Børn; en Psalme.
2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
Alle Folkeslag! klapper i Haand, jubler for Gud med frydefuld Røst.
3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
Thi Herren, den Højeste, er forfærdelig, en stor Konge over al Jorden.
4 Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
Han tvinger Folkene under os, ja, Folkefærd under vore Fødder.
5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
Han udvælger til os vor Arv, Jakobs Herlighed, hvem han elsker. (Sela)
6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
Gud for op med Frydeklang, Herren med Basunes Lyd.
7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
Synger for Gud, synger; synger for vor Konge, synger Psalmer!
8 Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
Thi Gud er al Jordens Konge; synger en lærerig Sang!
9 Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.
Gud regerer over Hedningerne, Gud sidder paa sin hellige Trone. Folkenes Fyrster samles til Abrahams Guds Folk; thi Jordens Skjolde høre Gud til, han er saare ophøjet.