< Zabura 47 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
Aka mawt ham Korah ca rhoek kah Tingtoenglung Pilnam boeih loh kut paeng uh lamtah tamlung ol neh Pathen taengah yuhui uh lah.
2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
Khohni Yahweh tah rhih om tloe tih diklai pum kah manghai tanglue la om.
3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
Pilnam rhoek te mamih hmuila, namtu rhoek te mamih kho hmuila a hlak.
4 Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
A lungnah Jakob kah a mingthennah, mamih kah rho te mamih ham a tuek. (Selah)
5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
Pathen tah tamlung neh, BOEIPA tah tuki ol neh luei coeng.
6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
Pathen te tingtoeng uh, tingtoeng uh, mamih kah manghai te tingtoeng uh, tingtoeng uh.
7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
Diklai pum kah Pathen Manghai he hlohlai neh tingtoeng uh.
8 Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
Pathen tah Namtom boeih soah manghai coeng tih Pathen tah amah kah hmuencim ngolkhoel dongah ngol.
9 Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.
Diklai photling rhoek he Pathen hut la om tih a thueng soeh dongah pilnam hlangcong rhoek loh Abraham Pathen kah pilnam a tingtun thiluh.

< Zabura 47 >