< Zabura 47 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai; ku yi sowa ga Allah da muryoyin farin ciki.
Dunu huluanedafa! Hahawane ba: le, lobo fama! Godema nodomusa: , gesami ha: gi hea: ma!
2 Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne, Sarki ne mai girma a bisa dukan duniya!
Hina Gode Bagadedafa amola Gadodafa, Ema beda: ma! E da Hina Bagade amola E da osobo bagade huluanedafa ouligisa.
3 Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu, mutane kuma a ƙarƙashin ƙafafunmu.
E da nini amo fifi asi gala dunu huluane ili hasalima: ne, nini fidi. E da ninima osobo bagade fifi asi gala ouligima: ne, gasa ninima i.
4 Ya zaɓar mana gādonmu, abar taƙamar Yaƙub, wanda yake ƙauna. (Sela)
Ninia waha esalebe soge amo E da ninima ima: ne ilegei. Ninia da Gode Ea dogolegei fi dunu. Amola ninia da amo soge gaguiba: le, hahawane nodosa.
5 Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki, Ubangiji ya haura a cikin ƙarar ƙahoni.
Gode da Ea Fisu amoga heda: sa. Hina Gode da amoga heda: sea Ea fi dunu da nodone wele sia: sa amola ‘dalabede’ ha: giwane dusa.
6 Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai; ku rera yabai ga Sarkinmu, ku rera yabai.
Godema nodone gesami hea: ma! Ninia Hina Bagade Ema nodone gesami hea: ma!
7 Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya; ku rera zabura ta yabo gare shi.
Gode da osobo bagade fifi asi gala huluane ilima Hina Bagade gala. Ema nodone gesami hea: ma!
8 Allah yana mulki a bisa al’ummai; Allah yana zama a kan kursiyinsa mai tsarki.
Gode da Ea sema Fisu da: iya fili osobo bagade fifi asi gala huluane ili ouligilala.
9 Manyan mutanen al’ummai sun taru a matsayin mutanen Allah na Ibrahim, gama sarkunan duniya na Allah ne; ana ɗaukaka shi ƙwarai.
Osobo bagade fifi asi gala ouligisu dunu huluane da A: ibalaha: me ea Gode amo Ea fi dunu ilima gilisisa. Gode da dadi gagui wa: i huluane ilia gasa amo baligisa. Hi fawane da liligi huluane ouligisa.

< Zabura 47 >