< Zabura 46 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Bisa ga alamot Waƙa ce. Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu, kullum yana a shirye yă taimaka a lokacin wahala.
Bog nam je utoèište i (sila) pomoænik, koji se u nevoljama brzo nalazi.
2 Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza duwatsu kuma suka fāɗi cikin zurfin teku,
Zato se neæemo bojati, da bi se zemlja pomjestila, i gore se prevalile u srce morima.
3 ko da ruwansa suna ruri suna kumfa duwatsu kuma suna girgiza da tumbatsansu. (Sela)
Neka buèi i kipi voda njihova, nek se planine tresu od vala njihovijeh;
4 Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
Potoci vesele grad Božji, sveti stan višnjega.
5 Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
Bog je usred njega, neæe se pomjestiti, Bog mu pomaže od zore.
6 Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
Uzbuèaše narodi, zadrmaše se carstva; ali on pusti glas svoj i zemlja se rastapaše.
7 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
Gospod nad vojskama s nama je, braniè je naš Bog Jakovljev.
8 Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
Hodite i vidite djela Gospoda, koji uèini èudesa na zemlji,
9 Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
Prekide ratove do kraja zemlje, luk prebi, koplje slomi, i kola sažeže ognjem.
10 “Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
Utolite i poznajte da sam ja Bog; ja sam uzvišen po narodima, uzvišen na zemlji.
11 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
Gospod nad vojskama s nama je, braniè je naš bog Jakovljev.

< Zabura 46 >