< Zabura 46 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Bisa ga alamot Waƙa ce. Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu, kullum yana a shirye yă taimaka a lokacin wahala.
KOT atail kaporopor o kele patail, o jauaj patail ni atail apwal akan, me lel don kitail.
2 Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza duwatsu kuma suka fāɗi cikin zurfin teku,
I me je jota pan majak, menda ma jappa pan jorela, o nana kan pan kirila nan waron en madau.
3 ko da ruwansa suna ruri suna kumfa duwatsu kuma suna girgiza da tumbatsansu. (Sela)
Menda ma a iluk kan pan onionida o pudopudeda, o ma a kelail on kawela nana kan.
4 Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
Pwe kanim en Kot pan pereperen a duedueta ianaki utun pil, me mi lole, waja me tanpaj jaraui en me Lapalap o mia ia.
5 Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
Kot kotikot lole, i me a pan tenetenki kokolata; Kot pan kotin jauaja i nin joran.
6 Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
Men liki kan kin linaranar o wei kan pan ola, jappa pan joredi, ma a pan kotin majani.
7 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
leowa Jepaot kotin ieian kitail; Kot en Iakop i pere patail.
8 Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
Komail kodo, kilan dodok lapalap en leowa, me kotin dodok kelail nin jappa,
9 Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
Me kotin kadukiedi mauin lel ni imwin jap karoj o katip pajan kajik katieu, o kawela katieu, o karona kila kijiniai war en mauin akan.
10 “Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
Komail nenenla o ajada, me Nai ta Kot. I pan kawauwi pein Nai ren men liki kan, I pan kalinanada nin jappa.
11 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
leowa Jepaot kotin ieian kitail; Kot en Iakop i pere patail.