< Zabura 46 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Bisa ga alamot Waƙa ce. Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu, kullum yana a shirye yă taimaka a lokacin wahala.
[Psalm Lun Tulik Natul Korah] God El nien molela lasr ac ku lasr, Su arulana apkuran nu sesr ke pacl in keok in kasrekut.
2 Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza duwatsu kuma suka fāɗi cikin zurfin teku,
Ke ma inge kut ac fah tiana sangeng Finne kusrusr faclu ac eol uh mokukla nu in acn loal meoa.
3 ko da ruwansa suna ruri suna kumfa duwatsu kuma suna girgiza da tumbatsansu. (Sela)
Meoa finne ngirngir ac pulkulak, Ac eol uh finne rarrar ke kusrusr la.
4 Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
Oasr soko infacl su ase mwe engan nu ke siti lun God, Nu in lohm mutal sin El Su Fulatlana.
5 Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
God El muta in siti sac, ouinge ac fah tiana kunausyukla; El ac fah tuku kasru siti sac ke srakna toang.
6 Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
Mutanfahl uh sangeng, tokosrai uh usrusryak; God El kouyak ke pusren pulahl, ac faclu kofelik.
7 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
LEUM GOD Kulana El wi kut; God lal Jacob El nien molela lasr.
8 Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
Fahsru ac liye ma LEUM GOD El orala; Liye ma sakirik El oru fin faclu.
9 Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
El tulokinya mweun fin faclu nufon; El koteya mwe pisr, kunausla osra, Ac esukak mwe loang uh.
10 “Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
Ac El fahk, “Kowos in tia sifil mweun, ac etu lah nga God, Nga fulat inmasrlon mutunfacl uh, Nga fulatlana fin faclu.”
11 Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
LEUM GOD Kulana El wi kut; God lal Jacob El nien molela lasr.