< Zabura 44 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’ya’yan Kora maza. Maskil ne. Mun ji da kunnuwanmu, ya Allah; kakanninmu sun faɗa mana abin da ka aikata a kwanakinsu, tun dā can.
Koraha bērnu pamācība. Dziedātāju vadonim. Dievs, ar savām ausīm mēs to esam dzirdējuši, mūsu tēvi to mums ir teikuši: vienu darbu Tu esi darījis viņu laikā sendienās.
2 Da hannunka ka kori al’ummai ka kuma dasa kakanninmu; ka ragargaza mutanen ka kuma sa kakanninmu suka haɓaka.
Ar savu roku pagānus Tu esi izdzinis, bet viņus Tu esi dēstījis; tautas Tu esi mocījis, bet viņus Tu esi izplatījis.
3 Ba da takobinsu ba ne suka ci ƙasar, ba kuwa ƙarfin hannunsu ne ya ba su nasara ba; hannun damanka ne, ƙarfin hannunka, da kuma hasken fuskarka, gama ka ƙaunace su.
Jo tie to zemi caur savu zobenu nav iemantojuši, un viņu elkonis tiem nav palīdzējis, bet Tava labā roka un Tavs elkonis un Tava vaiga gaišums, jo Tev bija labs prāts pie tiem.
4 Kai ne Sarkina da kuma Allahna, wanda ya ba da nasarori wa Yaƙub.
Tu tas esi, ak Dievs, mans ķēniņš; sūti Jēkabam pestīšanu.
5 Ta wurinka mun tura abokan gābanmu baya; ta wurin sunanka muka tattake maƙiyanmu.
Ar Tevi mēs gribam sadauzīt savus ienaidniekus, Tavā vārdā gribam samīt, kas mums ceļas pretim.
6 Ba na dogara ga bakana, takobina ba ya kawo nasara;
Jo es neceru uz savu stopu, un mans zobens man nevar palīdzēt.
7 amma kana ba mu nasara a kan abokan gābanmu, ka sa abokan gābanmu suka sha kunya.
Bet Tu mūs izglābi no mūsu pretiniekiem, un Tu mūsu ienaidniekus lieci kaunā.
8 A cikin Allah muke fariyarmu dukan yini, kuma za mu yabi sunanka har abada. (Sela)
Ar Dievu mēs lielāmies cauru dienu un pateicamies Tavam vārdam mūžīgi. (Sela)
9 Amma yanzu ka ƙi mu ka kuma ƙasƙantar da mu; ba ka ƙara fita tare da mayaƙanmu.
Bet nu Tu mūs atstūmi un lieci mūs kaunā un neizej ar mūsu karaspēku.
10 Ka sa muka gudu a gaban abokin gāba, kuma abokan gābanmu suka washe mu.
Tu mūs dzeni atpakaļ priekš mūsu pretiniekiem, ka mūsu ienaidnieki mūs aplaupa.
11 Ka ba da mu a cinye kamar tumaki ka kuma watsar da mu a cikin al’ummai.
Tu mūs nodevi kā avis par barību, un mūs izkaisi starp pagāniem.
12 Ka sayar da mutanenka a kuɗin da bai taka ƙara ya karye ba babu wata riba daga sayar da su da ka yi.
Tu pārdevi Savus ļaudis pa velti, un nespriedi priekš viņiem nekādas maksas.
13 Ka mai da mu abin dariya ga maƙwabtanmu, abin dariya da reni ga waɗanda suke kewaye da mu.
Tu mūs cēli par apsmieklu mūsu kaimiņiem, par nievāšanu un apmēdīšanu tiem, kas ir ap mums.
14 Ka sa muka zama abin ba’a a cikin al’ummai; mutanen suna kaɗa mana kai.
Tu mūs dari par sakāmu vārdu starp pagāniem, ka tautas par mums galvu krata.
15 Dukan yini ina cikin wulaƙanci, fuskata kuma ta rufu da kunya
Cauru dienu mans negods man ir klāt, un kauns apklāj manu vaigu
16 saboda ba’ar waɗanda suke zagi suke kuma ƙina, saboda abokan gābana, waɗanda suka sha alwashi sai sun yi ramuwa.
Mēdītāju un zaimotāju valodas pēc, ienaidnieku un atriebēju dēļ.
17 Dukan wannan ya faru da mu, ko da yake ba mu manta da kai ba ko mu kasance masu ƙarya ga alkawarinka.
Viss tas mums uzgājis, taču mēs Tevi neesam aizmirsuši, nedz viltīgi darījuši pret Tavu derību.
18 Zukatanmu ba su juya baya; ƙafafunmu ba su kauce daga hanyarka ba.
Mūsu sirds nav atpakaļ griezusies, nedz mūsu soļi noklīduši no Taviem ceļiem,
19 Amma ka ragargaza mu ka kuma maishe mu abin farautar karnukan jeji ka kuma rufe mu cikin duhu baƙi ƙirin.
Ka Tu mūs tā satriec zvēru vidū, un mūs apklāj ar nāves ēnu.
20 Da a ce mun manta da sunan Allahnmu ko mun miƙa hannuwanmu ga baƙin alloli,
Ja mēs būtu aizmirsuši sava Dieva vārdu, un pacēluši savas rokas uz kādu svešu dievu,
21 da Allah bai gane ba, da yake ya san asiran zuciya?
Vai Dievs to nevarētu samanīt? Jo Viņš zina sirds noslēpumus.
22 Duk da haka saboda kai mun fuskanci mutuwa dukan yini; aka ɗauke mu kamar tumakin da za a yanka.
Bet Tevis pēc mēs topam nāvēti visaugošu dienu, un topam turēti līdzi kaujamām avīm.
23 Ka farka, ya Ubangiji! Don me kake barci? Ta da kanka! Kada ka ƙi mu har abada.
Uzmosties, Kungs, kāpēc Tu guli? Mosties, neatstum mūžīgi.
24 Me ya sa ka ɓoye fuskarka ka manta da azabanmu da kuma danniyar da ake mana?
Kāpēc Tu apslēpi Savu vaigu un aizmirsti mūsu bēdas un mokas?
25 An kai mu ƙasa zuwa ƙura; jikunanmu sun manne da ƙasa.
Jo mūsu dvēsele ir nospiesta pīšļos, mūsu vēders līp pie zemes.
26 Ka tashi ka taimake mu; ka cece mu saboda ƙaunarka marar ƙarewa.
Celies mums par palīgu, un izglāb mūs Savas žēlastības dēļ.