< Zabura 44 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’ya’yan Kora maza. Maskil ne. Mun ji da kunnuwanmu, ya Allah; kakanninmu sun faɗa mana abin da ka aikata a kwanakinsu, tun dā can.
Aw Khawsa ka ming haa ing zahawh unyng; ka pakhqi ami hqing tloek awh ak kqym awh nang ing na sai peekkhqi ce kaimih a venawh kqawn hawh uhy.
2 Da hannunka ka kori al’ummai ka kuma dasa kakanninmu; ka ragargaza mutanen ka kuma sa kakanninmu suka haɓaka.
Na kut ing nang ngawh thlangphyn khqi thlak khqi pheng nawh ka pakhqi ce dyih sak hyk ti; thlangkhqi ce hqe nawh ka pakhqi ce kqeng sak hyk ti.
3 Ba da takobinsu ba ne suka ci ƙasar, ba kuwa ƙarfin hannunsu ne ya ba su nasara ba; hannun damanka ne, ƙarfin hannunka, da kuma hasken fuskarka, gama ka ƙaunace su.
Zawzi ing cekkhqi a qam ce am noeng unawh, ami bantha ingawm am noeng uhy; nang ak tang ben, nang a baan, ak vang nang a haai ing ni, kawtih cekkhqi ce nang ing lungna hyk ti.
4 Kai ne Sarkina da kuma Allahna, wanda ya ba da nasarori wa Yaƙub.
Nang taw ka sangpahrang ingkaw ka Khawsa na awm hyk ti, Jacob aham na noengnaak awi ak pekung na awm hyk ti.
5 Ta wurinka mun tura abokan gābanmu baya; ta wurin sunanka muka tattake maƙiyanmu.
Namah ak caming kaimih ing ka qaalkhqi huna nawn sak unyng; namah ang ming ing ka qaalkhqi ce leh unyng.
6 Ba na dogara ga bakana, takobina ba ya kawo nasara;
Ka licung ve am ypna nyng saw, kak zawzi ingawm amni noeng sak hy;
7 amma kana ba mu nasara a kan abokan gābanmu, ka sa abokan gābanmu suka sha kunya.
Cehlai, ka qaalkhqik khan awh noengnaak ce ni pe nawh, ka thunkhakhqi ce chah phyih sak hyk ti.
8 A cikin Allah muke fariyarmu dukan yini, kuma za mu yabi sunanka har abada. (Sela)
Myngawi Khawsa awh oek qu kang nyng saw, nang ming ce kumqui dyna kyihcah kawng unyng.
9 Amma yanzu ka ƙi mu ka kuma ƙasƙantar da mu; ba ka ƙara fita tare da mayaƙanmu.
Cehlai tuh taw ni qoek nawh ak kai dyt na ni ta hawh hyk ti; ka qaalkapkhqi ingawm am cet haih voel hyk ti.
10 Ka sa muka gudu a gaban abokin gāba, kuma abokan gābanmu suka washe mu.
Ka qaal a haiawh hu na ning thoeih sak nawh, ka thunkhakhqi ing ni him khqi pheng hy.
11 Ka ba da mu a cinye kamar tumaki ka kuma watsar da mu a cikin al’ummai.
Tuu amyihna daih aham ni hlah hyt tiksaw pilnam thlang venawh ni thek ni zak hyk ti.
12 Ka sayar da mutanenka a kuɗin da bai taka ƙara ya karye ba babu wata riba daga sayar da su da ka yi.
Nak thlangkhqi ce a phu ak zawi cana zawi hlai hyk ti, zawih phu awm am awm lawk a he hy.
13 Ka mai da mu abin dariya ga maƙwabtanmu, abin dariya da reni ga waɗanda suke kewaye da mu.
Ka imcengkhqi am theet hly hqoeng na ni sai tiksaw, ka keng thlangkhqi a thekha qaihnaak ni phyih sak hyk ti.
14 Ka sa muka zama abin ba’a a cikin al’ummai; mutanen suna kaɗa mana kai.
Pilnam anglakawh thlang ak kqawn hly kqoeng na ni sai tiksaw; thlang ing a lu nik kqek sih hy.
15 Dukan yini ina cikin wulaƙanci, fuskata kuma ta rufu da kunya
Na haiawh myngawi kang ming se nawh, ka haai ve chahnaak ing sing khoep hy,
16 saboda ba’ar waɗanda suke zagi suke kuma ƙina, saboda abokan gābana, waɗanda suka sha alwashi sai sun yi ramuwa.
ak che na nik kqawn seet nawh, lu lawh aham ak caika qaalkhqi a dawngawh ni.
17 Dukan wannan ya faru da mu, ko da yake ba mu manta da kai ba ko mu kasance masu ƙarya ga alkawarinka.
Nang ce am nim hilh unyng saw na paipi awm a sawhqat na am sai thai unyng; vemyihkhqi boeih ve kaimih a venawh pha law hy.
18 Zukatanmu ba su juya baya; ƙafafunmu ba su kauce daga hanyarka ba.
Kamik kawlungkhqi huna am thoeih nawh; kami khawkhqi awm na lam awhkawng am pleng hy.
19 Amma ka ragargaza mu ka kuma maishe mu abin farautar karnukan jeji ka kuma rufe mu cikin duhu baƙi ƙirin.
Cehlai kqawng uikhqi a hqip thek thyk aham nang ing ni nam qap nawh thannaak ing ni sing khoep hyk ti.
20 Da a ce mun manta da sunan Allahnmu ko mun miƙa hannuwanmu ga baƙin alloli,
Ka Khawsa ang ming ce hilh unawh qapchang khawsa a venawh kut kami phyl mantaw,
21 da Allah bai gane ba, da yake ya san asiran zuciya?
kawlung ak hyp zani ak simkung, Khawsa ing am hu kawm nu?
22 Duk da haka saboda kai mun fuskanci mutuwa dukan yini; aka ɗauke mu kamar tumakin da za a yanka.
Cehlai, nang awh myngawi thihnaak hu unyng; him ham kawina ak awm tuu amyihna ning ngai uhy.
23 Ka farka, ya Ubangiji! Don me kake barci? Ta da kanka! Kada ka ƙi mu har abada.
Aw Bawipa, hqyng lah! Ikawtih, na ih hy voei? Kqoek qu lah! Kaimih ve kumqui dyna koeh ni hqek khqi.
24 Me ya sa ka ɓoye fuskarka ka manta da azabanmu da kuma danniyar da ake mana?
Ikawtih, na haai thuh nawh kaimih a kyinaak ingkaw khuikhanaak ve nam hilh hy voei?
25 An kai mu ƙasa zuwa ƙura; jikunanmu sun manne da ƙasa.
Dekvai awh nung tla unawh; dek awh kami pum ve bet qu qap hawh hy.
26 Ka tashi ka taimake mu; ka cece mu saboda ƙaunarka marar ƙarewa.
Tho nawhtaw kaimih ve nik pyi khqi lah; amak dyt thai na lungnaak awh kaimih ve ni hul khqi lah.