< Zabura 43 >

1 Ka nuna ni marar laifi ne, ya Allah, ka kuma nemi hakkina a kan al’ummai marasa sanin Allah. Ka kuɓutar da ni daga masu ruɗu da mugayen mutane.
Psaume de David. Juge-moi, ô mon Dieu; sépare ma cause de celle d'une nation impie; sauve-moi de l'homme inique et trompeur.
2 Kai ne Allah mafakata. Me ya sa ka ƙi ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?
Car, ô mon Dieu, tu es ma force; pourquoi m'as-tu repoussé? et d'où vient que je chemine tout abattu, quand mon ennemi m'opprime?
3 Ka aiko da haskenka da gaskiyarka, bari su bishe ni bari su kawo ni ga dutsenka mai tsarki, zuwa wurin da kake zama.
Envoie-moi ta lumière et ta vérité; elles m'ont guidé, elles m'ont conduit sur ta montagne sainte et dans tes tabernacles.
4 Sa’an nan zan tafi bagaden Allah, ga Allah, farin cikina da murnata. Zan yabe ka da garaya, Ya Allah, Allahna.
Et j'entrerai à l'autel de Dieu, vers le Dieu qui réjouit ma jeunesse. Je te rendrai gloire sur la cithare, ô Dieu, ô mon Dieu!
5 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da Allahna.
O mon âme, pourquoi es-tu triste, et pourquoi me troubles-tu? Espère en Dieu; car je lui rendrai grâces, à lui le salut de ma face, à lui mon Dieu.

< Zabura 43 >