< Zabura 43 >

1 Ka nuna ni marar laifi ne, ya Allah, ka kuma nemi hakkina a kan al’ummai marasa sanin Allah. Ka kuɓutar da ni daga masu ruɗu da mugayen mutane.
Suď mne, ó Bože, a zasaď se o mou při; od národu nemilosrdného, a od člověka lstivého a nepravého vytrhni mne.
2 Kai ne Allah mafakata. Me ya sa ka ƙi ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?
Nebo ty jsi Bůh mé síly. Proč jsi mne zapudil? Proč pro ssoužení od nepřítele v smutku mám ustavičně choditi?
3 Ka aiko da haskenka da gaskiyarka, bari su bishe ni bari su kawo ni ga dutsenka mai tsarki, zuwa wurin da kake zama.
Sešliž světlo své a pravdu svou, to ať mne vodí a zprovodí na horu svatosti tvé a do příbytků tvých,
4 Sa’an nan zan tafi bagaden Allah, ga Allah, farin cikina da murnata. Zan yabe ka da garaya, Ya Allah, Allahna.
Abych přistoupil k oltáři Božímu, k Bohu radostného plésání mého, a budu tě oslavovati na harfě, ó Bože, Bože můj.
5 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da Allahna.
Proč jsi smutná, duše má, a proč se kormoutíš ve mně? Posečkej na Boha, neboť ještě vyznávati jej budu; onť jest hojné spasení tváři mé a Bůh můj.

< Zabura 43 >