< Zabura 43 >
1 Ka nuna ni marar laifi ne, ya Allah, ka kuma nemi hakkina a kan al’ummai marasa sanin Allah. Ka kuɓutar da ni daga masu ruɗu da mugayen mutane.
JUSGAYO, O Yuus, ya unsangan y mumujo contra y nasion ni y ti manjonggue: O coneyo gui manmandadague, yan y manaelaye na taotao.
2 Kai ne Allah mafakata. Me ya sa ka ƙi ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?
Sa jago Yuus y ninasiñajo; jafa na unrechasa? ya fafa mina tristeyo pot y chiniguit y enemigo?
3 Ka aiko da haskenka da gaskiyarka, bari su bishe ni bari su kawo ni ga dutsenka mai tsarki, zuwa wurin da kake zama.
O tago y mananamo, yan y minagajetmo; ya uesgaejonyo: ya uchuleyo asta y santos na egsomo, yan y tabetnaculumo.
4 Sa’an nan zan tafi bagaden Allah, ga Allah, farin cikina da murnata. Zan yabe ka da garaya, Ya Allah, Allahna.
Sa bae jujalom gui attat Yuus, y as Yuus nae gaegue y dangculon minagofjo; Ja jutuna jao yan y atpa, O Yuus, Yuusso.
5 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da Allahna.
Jafa na dumilog jao, O antijo? yan jafa na estotba jao gui jinalomjo? Nangga si Yuus; sa bae jutuna güe, ni y inayuda nu y matajo, yan y Yuusso.