< Zabura 43 >

1 Ka nuna ni marar laifi ne, ya Allah, ka kuma nemi hakkina a kan al’ummai marasa sanin Allah. Ka kuɓutar da ni daga masu ruɗu da mugayen mutane.
Gode! Na da moloidafa dunu, amo Di sia: ma! Ogogole amola wadela: i hamosu dunu da nama diwaneya udidisa. Be Dia na gaga: ma.
2 Kai ne Allah mafakata. Me ya sa ka ƙi ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?
Di da na gaga: su! Be Dia da abuliba: le na yolesila: ? Na da abuliba: le nama ha lai dunu ilia nimi bagade wadela: i hamobeba: le se nabawane esaloma: bela: ?
3 Ka aiko da haskenka da gaskiyarka, bari su bishe ni bari su kawo ni ga dutsenka mai tsarki, zuwa wurin da kake zama.
Dia dafawanedafa hou amola hadigi hou amoga Dia na oule ahoanoma: ne iasima! Dia na Dia sema agolo Saione amola Dia Debolo Diasu (amo ganodini Di da esala), amoga na bu oule misa!
4 Sa’an nan zan tafi bagaden Allah, ga Allah, farin cikina da murnata. Zan yabe ka da garaya, Ya Allah, Allahna.
Amasea, Gode, na da Dia oloda amoga masunu. Bai Di fawane da na hahawane hou, amo ea bai gala. Gode, na Gode! Na da na sani baidama dumu amola Dima nodone gesami hea: mu.
5 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da Allahna.
Na da abuliba: le baligili da: i diobela: ? Na da abuliba: le dogo se nabawane esalala: ? Na da Godema dafawane hamoma: beyale dawa: mu. Na da bu enowane Ema nodone sia: mu. Bai E da na Gaga: sudafa amola na Godedafa.

< Zabura 43 >