< Zabura 42 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Maskil ne na’Ya’yan Kora maza. Kamar yadda barewa take marmarin ruwan rafuffuka, haka raina yake marmarinka, ya Allah.
Kakor jelen hlepi za vodnimi potoki, tako moja duša hrepeni po tebi oh Bog.
2 Raina yana ƙishin Allah, Allah mai rai. Yaushe zan tafi in sadu da Allah ne?
Mojo dušo žeja po Bogu, po živem Bogu. Kdaj bom prišel in se pojavil pred Bogom?
3 Hawayena ne sun zama abincina dare da rana, yayinda mutane suke ce da ni dukan yini, “Ina Allahnka ɗin?”
Moje solze so mi bile hrana dan in noč, medtem ko mi nenehno pravijo: »Kje je tvoj Bog?«
4 Waɗannan abubuwa ne nakan tuna sa’ad da nake faɗin abin da yake a raina, yadda dā nakan tafi tare da taron jama’a, ina bishe su a jere zuwa gidan Allah, da sowa ta farin ciki da kuma godiya a cikin taron biki.
Ko se spominjam teh besed, v sebi izlivam svojo dušo, kajti odšel sem z množico, z njimi sem šel k Božji hiši, z glasom radosti in hvale, z množico, ki je praznovala sveti dan.
5 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da kuma Allahna.
Zakaj si potrta, oh moja duša? In zakaj si vznemirjena v meni? Upaj v Boga, kajti še ga bom hvalil zaradi pomoči njegovega obličja.
6 Raina yana baƙin ciki a cikina; saboda haka zan tuna da kai daga ƙasar Urdun, a ƙwanƙolin Hermon, daga Dutsen Mizar.
Oh moj Bog, moja duša je v meni potrta, zatorej se te spominjam iz jordanske in hermonske dežele, s hriba Micár.
7 Zurfi kan kira zurfi cikin rurin matsirgar ruwanka; dukan raƙuma da igiyoyi sun sha kaina.
Brezno kliče breznu ob zvoku tvojih vodnih tornadov. Vsi tvoji valovi in tvoji veliki valovi so šli čezme.
8 Da rana Ubangiji yakan nuna ƙaunarsa, da dare waƙarsa tana tare da ni, addu’a ga Allah na raina.
Vendar bo Gospod podnevi zapovedal svoji ljubeči skrbnosti in ponoči bo njegova pesem z menoj in moja molitev k Bogu mojega življenja.
9 Na ce wa Allah Dutsena, “Me ya sa ka manta da ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?”
Rekel bom Bogu, svoji skali: »Zakaj si me pozabil? Zakaj hodim in žalujem zaradi sovražnikovega zatiranja?«
10 Ƙasusuwana suna jin jiki da wahala yayinda maƙiyana suna mini ba’a, suna ce mini dukan yini, “Ina Allahnka ɗin?”
Kakor z mečem v moje kosti me grajajo moji sovražniki, medtem ko mi vsak dan pravijo: »Kje je tvoj Bog?«
11 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da kuma Allahna.
Zakaj si potrta, oh moja duša? In zakaj si vznemirjena znotraj mene? Upaj v Boga, kajti še bom hvalil njega, ki je zdravje mojega obličja in moj Bog.

< Zabura 42 >