< Zabura 42 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Maskil ne na’Ya’yan Kora maza. Kamar yadda barewa take marmarin ruwan rafuffuka, haka raina yake marmarinka, ya Allah.
Veisuunjohtajalle; koorahilaisten mietevirsi. Niinkuin peura halajaa vesipuroille, niin minun sieluni halajaa sinua, Jumala.
2 Raina yana ƙishin Allah, Allah mai rai. Yaushe zan tafi in sadu da Allah ne?
Minun sieluni janoo Jumalaa, elävää Jumalaa. Milloin saan minä tulla Jumalan kasvojen eteen?
3 Hawayena ne sun zama abincina dare da rana, yayinda mutane suke ce da ni dukan yini, “Ina Allahnka ɗin?”
Kyyneleeni ovat minun ruokani päivin ja öin, kun minulle joka päivä sanotaan: "Missä on sinun Jumalasi?"
4 Waɗannan abubuwa ne nakan tuna sa’ad da nake faɗin abin da yake a raina, yadda dā nakan tafi tare da taron jama’a, ina bishe su a jere zuwa gidan Allah, da sowa ta farin ciki da kuma godiya a cikin taron biki.
Näitä minä muistelen ja vuodatan sydämeni: minä kuljin väentungoksessa, astuin sen kanssa Jumalan huoneeseen riemun ja kiitoksen raikuessa juhlivasta joukosta.
5 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da kuma Allahna.
Miksi murehdit, minun sieluni, ja olet minussa niin levoton? Odota Jumalaa. Sillä vielä minä saan häntä kiittää hänen kasvojensa avusta.
6 Raina yana baƙin ciki a cikina; saboda haka zan tuna da kai daga ƙasar Urdun, a ƙwanƙolin Hermon, daga Dutsen Mizar.
Minun Jumalani, minun sieluni on murheellinen minussa, sentähden minä muistan sinua Jordanin maalla, Hermonin kukkuloilla ja Misarin vuorella.
7 Zurfi kan kira zurfi cikin rurin matsirgar ruwanka; dukan raƙuma da igiyoyi sun sha kaina.
Sinun koskiesi pauhussa syvyys syvyydelle huutaa, kaikki sinun kuohusi ja aaltosi käyvät minun ylitseni.
8 Da rana Ubangiji yakan nuna ƙaunarsa, da dare waƙarsa tana tare da ni, addu’a ga Allah na raina.
Päivällä Herra säätää armonsa, ja yöllä minä hänelle veisaan ja rukoilen elämäni Jumalaa.
9 Na ce wa Allah Dutsena, “Me ya sa ka manta da ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?”
Minä sanon Jumalalle, kalliolleni: "Miksi olet minut unhottanut? Miksi minun täytyy käydä murhepuvussa, vihollisen ahdistamana?"
10 Ƙasusuwana suna jin jiki da wahala yayinda maƙiyana suna mini ba’a, suna ce mini dukan yini, “Ina Allahnka ɗin?”
Minun luitani jäytää, kun viholliseni minua häpäisevät, sanoen minulle kaiken päivää: "Missä on sinun Jumalasi?"
11 Me ya sa kake baƙin ciki, ya raina? Me ya sa ka damu a cikina? Ka dogara ga Allah, gama zai sāke yabe shi, Mai Cetona da kuma Allahna.
Miksi murehdit, minun sieluni, ja miksi olet minussa niin levoton? Odota Jumalaa. Sillä vielä minä saan kiittää häntä, minun kasvojeni apua, minun Jumalaani.

< Zabura 42 >