< Zabura 41 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Mai albarka ne wanda yake jin tausayin marasa ƙarfi; Ubangiji yakan kuɓutar da shi a lokutan wahala.
Para o músico chefe. Um Salmo de David. Blessed é aquele que considera os pobres. Yahweh irá entregá-lo no dia do mal.
2 Ubangiji zai kāre shi yă kuma kiyaye ransa; zai albarkace shi a cikin ƙasar ba kuwa zai miƙa shi ga hannun maƙiyansa ba.
Yahweh irá preservá-lo, e mantê-lo vivo. Ele será abençoado na terra, e ele não o entregará à vontade de seus inimigos.
3 Ubangiji zai ba shi ƙarfi a gadon rashin lafiyarsa ya mayar masa da lafiya daga ciwon da ya kwantar da shi.
Yahweh o sustentará em seu leito doente, e restaurá-lo de seu leito de doença.
4 Na ce, “Ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai; ka warkar da ni, gama na yi maka zunubi.”
Eu disse: “Yahweh, tenha piedade de mim! Curai-me, pois pequei contra vós”.
5 Abokan gābana suna muguwar magana a kaina cewa, “Yaushe zai mutu sunansa yă ɓace ne?”
Meus inimigos falam mal contra mim: “Quando ele vai morrer, e seu nome perecerá?”
6 Duk sa’ad da wani ya zo ganina, yakan yi maganar ƙarya, yayinda zuciyarsa tana tattare da cin zarafi; sa’an nan yă fita yă yi ta bazawa ko’ina.
If ele vem me ver, ele fala falsidade. Seu coração reúne a iniqüidade para si mesmo. Quando ele vai para o exterior, ele o conta.
7 Dukan abokan gābana suna raɗa tare a kaina; suna fata mugun abu ya same ni, suna cewa,
All que me odeiam sussurram juntos contra mim. Eles imaginam o pior para mim.
8 “Mugun ciwo ya kama shi; ba zai taɓa tashi daga inda yake kwanciya ba.”
“Uma doença maligna”, dizem eles, “o afligiu”. Agora que ele mente, ele não se levantará mais”.
9 Har abokina na kurkusa, wanda na amince da shi, wanda muke cin abinci tare, ya juya yana gāba da ni.
Yes, meu próprio amigo familiar, em quem confio, que comeu pão comigo, levantou seu calcanhar contra mim.
10 Amma kai, ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai, ka tā da ni, don in sāka musu.
Mas você, Yahweh, tenha piedade de mim e me levante, que eu possa reembolsá-los.
11 Na sani kana jin daɗina, gama abokin gābana ba zai ci nasara a kaina ba.
Por isso sei que você se deleita comigo, porque meu inimigo não triunfa sobre mim.
12 Cikin mutuncina ka riƙe ni ka sa ni a gabanka har abada.
Quanto a mim, vocês me sustentam em minha integridade, e me colocar em sua presença para sempre.
13 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, har abada abadin.
Blessed seja Yahweh, o Deus de Israel, da eternidade e para a eternidade! Amém e amém.