< Zabura 41 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Mai albarka ne wanda yake jin tausayin marasa ƙarfi; Ubangiji yakan kuɓutar da shi a lokutan wahala.
POMAIKAI ke kanaka i manao i ka popilikia: E hoakea mai o Iehova ia ia i ka wa ino.
2 Ubangiji zai kāre shi yă kuma kiyaye ransa; zai albarkace shi a cikin ƙasar ba kuwa zai miƙa shi ga hannun maƙiyansa ba.
E hoomalu mai o Iehova a e hoomau i kona ola; A e hoopomaikaiia no ia maluna o ka honua; Aole hoi oe e haawi ia ia i ka makemake o kona poe enemi.
3 Ubangiji zai ba shi ƙarfi a gadon rashin lafiyarsa ya mayar masa da lafiya daga ciwon da ya kwantar da shi.
E hooikaika mai no hoi o Iehova ia ia maluna o kahi moe e nawaliwali ai: E pau no hoi ia oe kona moena i ka koomakaukauia i kona mai ana.
4 Na ce, “Ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai; ka warkar da ni, gama na yi maka zunubi.”
I aku la au, E Iehova, e aloha mai ia'u; E hoola i kuu uhane, no ka mea, ua hana hewa aku au ia oe.
5 Abokan gābana suna muguwar magana a kaina cewa, “Yaushe zai mutu sunansa yă ɓace ne?”
Ke olelo hewa nei ko'u poe enemi no'u; Ahea la e make ia, a e lilo kona inoa?
6 Duk sa’ad da wani ya zo ganina, yakan yi maganar ƙarya, yayinda zuciyarsa tana tattare da cin zarafi; sa’an nan yă fita yă yi ta bazawa ko’ina.
Ina i hele mai ia e ike mai, Ua olelo no ia ma ka lapuwale; Houluulu hoi kona naau i ka hewa nona iho; A puka ia iwaho, hai aku la no ia.
7 Dukan abokan gābana suna raɗa tare a kaina; suna fata mugun abu ya same ni, suna cewa,
Hawanawana ku e pu mai ia'u na mea a pau i inaina mai ia'u; Kukakuka ku e mai lakou i ka hewa no'u.
8 “Mugun ciwo ya kama shi; ba zai taɓa tashi daga inda yake kwanciya ba.”
He mea ino ka i pili loa ia ia: A ke moe ia ia, aole e ala hou ae.
9 Har abokina na kurkusa, wanda na amince da shi, wanda muke cin abinci tare, ya juya yana gāba da ni.
Oiaio, o ko'u hoaaloha a'u i hilinai aku ai, Ka mea i ai i ka'u berena, Oia ka i hapai ku e i kona kuekue wawae ia'u.
10 Amma kai, ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai, ka tā da ni, don in sāka musu.
Aka, e aloha mai oe, e Iehova, ia'u; E hooku hou ia'u iluna e uku aku au ia lakou.
11 Na sani kana jin daɗina, gama abokin gābana ba zai ci nasara a kaina ba.
Ma keia mea i ike ai au i kou lokomaikai ana mai ia'u: No ka mea, aole i hooho olioli ko'u enemi maluna o'u.
12 Cikin mutuncina ka riƙe ni ka sa ni a gabanka har abada.
A owau nei la, ke hooku paa nei oe ia'u i ko'u pono, Ke hoonoho mau ia'u imua o ko'u alo.
13 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, har abada abadin.
E hoomaikai mau ia'ku o Iehova ke Akua o Iseraela, Mai ke ao kumu ole, a i ke ao pau ole. Amene, Amene.

< Zabura 41 >