< Zabura 40 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Na jira da haƙuri ga Ubangiji; ya juya wurina ya kuma ji kukata.
Para o músico chefe. Um Salmo de David. I esperou pacientemente por Yahweh. Ele se virou para mim, e ouviu meu choro.
2 Ya ɗaga ni daga rami marar fāɗi, daga laka da taɓo; ya sa ƙafafuna a kan dutse ya kuma ba ni tsayayyen wuri don in tsaya.
Ele também me tirou de um poço horrível, do barro de lenha. Ele colocou meus pés sobre uma rocha, e me deu um lugar firme para ficar de pé.
3 Ya sa sabuwar waƙa a bakina, waƙar yabo ga Allahna. Da yawa za su gani su tsorata su kuma dogara ga Ubangiji.
Ele colocou uma nova canção na minha boca, até mesmo louvor ao nosso Deus. Muitos devem vê-lo, e temer, e devem confiar em Iavé.
4 Mai albarka ne mutumin da ya mai da Ubangiji abin dogararsa, wanda ba ya kula da masu girman kai, waɗanda suka juya ga allolin ƙarya.
Blessed é o homem que faz de Yahweh sua confiança, e não respeita os orgulhosos, nem se entrega a mentiras.
5 Da yawa ne, ya Ubangiji Allahna, abubuwan banmamakin da ka aikata. Abubuwan da ka shirya mana. Ba wanda zai iya faɗa maka su; a ce zan yi magana in faɗe su, za su wuce gaban misali a furta.
Many, Yahweh, meu Deus, são as obras maravilhosas que você tem feito, e seus pensamentos que estão para conosco. Eles não podem ser declarados de volta para você. Se eu os declarasse e falasse deles, eles são mais do que podem ser contados.
6 Hadaya da sadaka ba ka sha’awa, amma kunnuwana ka huda; hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka bukata.
Sacrifice e oferecendo-lhe o que não desejava. Você abriu meus ouvidos. Você não exigiu a oferta queimada e a oferta pelo pecado.
7 Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo, kamar yadda yake a rubuce game da ni cikin littafi.
Então eu disse: “Eis que eu vim”. Está escrito a meu respeito no livro do pergaminho.
8 Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”
Tenho o prazer de fazer sua vontade, meu Deus. Sim, sua lei está dentro do meu coração”.
9 Na yi shelar adalcinka cikin babban taro; ba na rufe leɓunana, kamar yadda ka sani, ya Ubangiji.
I proclamaram boas notícias de retidão na grande assembléia. Eis que eu não selarei meus lábios, Javé, você sabe.
10 Ba na ɓoye adalcinka cikin zuciyata; ina maganar amincinka da cetonka. Ban ɓoye ƙaunarka da gaskiyarka a gaban taron jama’arka mai girma ba.
Não escondi sua retidão dentro do meu coração. Eu declarei sua fidelidade e sua salvação. Eu não escondi sua bondade amorosa e sua verdade da grande assembléia.
11 Kada ka hana mini jinƙanka, ya Ubangiji; bari ƙaunarka da gaskiyarka kullum su kāre ni.
Não me esconda suas ternas misericórdias, Yahweh. Deixe que sua bondade amorosa e sua verdade me preservem continuamente.
12 Gama damuwoyin da suka wuce misali sun kewaye ni; zunubaina sun mamaye ni, kuma ba na iya gani. Sun fi gashin kaina yawa, har ma na fid da zuciya.
Pois inúmeros males têm me cercado. Minhas iniqüidades me ultrapassaram, de modo que não sou capaz de olhar para cima. Eles são mais do que os pêlos da minha cabeça. Meu coração me falhou.
13 Ka ji daɗin cetona, ya Ubangiji; Ya Ubangiji, ka zo da sauri ka taimake ni.
Tenha o prazer, Yahweh, de me entregar. Apresse-se para me ajudar, Yahweh.
14 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan waɗanda suke neman lalacewata su koma baya da kunya.
Let eles se decepcionam e se confundem juntos que buscam minha alma para destruí-la. Que se voltem para trás e sejam levados à desonra, que se deleitam com a minha dor.
15 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su sha mamaki saboda kunyar da za su sha.
Que fiquem desolados por causa da vergonha que me dizem: “Aha! Aha!”
16 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Ubangiji mai girma ne!”
Let todos aqueles que o procuram se regozijam e se alegram em você. Que os que amam sua salvação digam continuamente: “Que Yahweh seja exaltado”!
17 Ni dai matalauci ne da mai bukata; bari Ubangiji yă tuna da ni. Kai ne taimakona da mai cetona; Ya Allahna, kada ka jinkirta.
Mas eu sou pobre e carente. Que o Senhor pense em mim. Você é minha ajuda e meu entregador. Não demore, meu Deus.

< Zabura 40 >