< Zabura 40 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Na jira da haƙuri ga Ubangiji; ya juya wurina ya kuma ji kukata.
I AUIAUIER Ieowa, o a kotin iroir dong ia o kotin erekier ai likelikwir.
2 Ya ɗaga ni daga rami marar fāɗi, daga laka da taɓo; ya sa ƙafafuna a kan dutse ya kuma ba ni tsayayyen wuri don in tsaya.
A kotin api ia da sang nan por sued o sang wasa lususur, o kotin kasonedier nä i kat pon paip eu, pwen kak alu mau;
3 Ya sa sabuwar waƙa a bakina, waƙar yabo ga Allahna. Da yawa za su gani su tsorata su kuma dogara ga Ubangiji.
O a kotiki ong nan au ai kaul kap pot, pwen kapinga atail Kot; i me aramas toto pan udial ap lan Ieowa o kaporoporeki i.
4 Mai albarka ne mutumin da ya mai da Ubangiji abin dogararsa, wanda ba ya kula da masu girman kai, waɗanda suka juya ga allolin ƙarya.
Meid pai ol o me kaporoporeki Ieowa o sota waroki ong me aklapalap akan, de me weweid nin tiak likam!
5 Da yawa ne, ya Ubangiji Allahna, abubuwan banmamakin da ka aikata. Abubuwan da ka shirya mana. Ba wanda zai iya faɗa maka su; a ce zan yi magana in faɗe su, za su wuce gaban misali a furta.
Maing ai Kot, meid kapuriamui sapwilim omui dodok kan o omui madamadaua, me komui kotin kasale ong kit. Sota me rasong komui. I men kaparok o kasokasoi duen, a re sota mau ong wadok.
6 Hadaya da sadaka ba ka sha’awa, amma kunnuwana ka huda; hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka bukata.
Kom sota kotin kupura mairong man de mairong wan tuka kan; a kom kotin kawasak pasang salong ai; kom sota kotin mauki mairong isis de mairong en dip.
7 Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo, kamar yadda yake a rubuce game da ni cikin littafi.
Ngai ap inda: Kilang, I kokodo; nan puk o me intingidier duen ngai.
8 Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”
I men kapwaiada kupur omui, ai Kot; o sapwilim omui kapung o mi nan lol en mongiong i.
9 Na yi shelar adalcinka cikin babban taro; ba na rufe leɓunana, kamar yadda ka sani, ya Ubangiji.
I pan padaki ong momodisou laud duen me pung. Kilang, i sota pan nenenla, Maing kom kotin mangi.
10 Ba na ɓoye adalcinka cikin zuciyata; ina maganar amincinka da cetonka. Ban ɓoye ƙaunarka da gaskiyarka a gaban taron jama’arka mai girma ba.
I sota okila omui pung nan mongiong i. I kin kapakaparok duen omui melel o maur, i sota kin okila omui kalangan o melel mon momodisou laud.
11 Kada ka hana mini jinƙanka, ya Ubangiji; bari ƙaunarka da gaskiyarka kullum su kāre ni.
A komui Maing der kotiki sang ia omui kalangan, omui kalangan o melel en sinsila ia ansau karos.
12 Gama damuwoyin da suka wuce misali sun kewaye ni; zunubaina sun mamaye ni, kuma ba na iya gani. Sun fi gashin kaina yawa, har ma na fid da zuciya.
Pwe ai kalokolok kapil ia pena, o re sota mau ong wadok; dip ai katoutou ia, i ap solar kilang wasa; ir me toto sang pit en mong ai, ap solar angiang.
13 Ka ji daɗin cetona, ya Ubangiji; Ya Ubangiji, ka zo da sauri ka taimake ni.
Kom kotin kupura ia Maing, o kotin dore ia la; Maing kom kotin sauasa madang!
14 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan waɗanda suke neman lalacewata su koma baya da kunya.
Me kin masamasan ia, pwen kame ia la, en namenokala o lisela; me men wia sued ong ia, en purewei o lisela.
15 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su sha mamaki saboda kunyar da za su sha.
Ir me kin likelikwirki due ai: “Io, io!” en masak o lisela.
16 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Ubangiji mai girma ne!”
Karos me idok komui, en pereperen o popol. O me pok ong omui maur, ansau karos ren inda: Meid kapingan Ieowa!
17 Ni dai matalauci ne da mai bukata; bari Ubangiji yă tuna da ni. Kai ne taimakona da mai cetona; Ya Allahna, kada ka jinkirta.
Pwe ngai samama o luet; a Ieowa kin kotin apwali ia. Komui sauas pa i o ai saundor; ai Kot, kom der kotin pwand!

< Zabura 40 >