< Zabura 40 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Na jira da haƙuri ga Ubangiji; ya juya wurina ya kuma ji kukata.
Ngalindela lokuyilindela iNkosi; yangithobela, yezwa ukukhala kwami.
2 Ya ɗaga ni daga rami marar fāɗi, daga laka da taɓo; ya sa ƙafafuna a kan dutse ya kuma ba ni tsayayyen wuri don in tsaya.
Yangenyula emgodini ohlokomayo, exhaphozini lodaka, yabeka inyawo zami phezu kwedwala, yaqinisa izinyathelo zami.
3 Ya sa sabuwar waƙa a bakina, waƙar yabo ga Allahna. Da yawa za su gani su tsorata su kuma dogara ga Ubangiji.
Yafaka ingoma entsha emlonyeni wami, indumiso kuNkulunkulu wethu. Abanengi bazabona besabe, bathembe eNkosini.
4 Mai albarka ne mutumin da ya mai da Ubangiji abin dogararsa, wanda ba ya kula da masu girman kai, waɗanda suka juya ga allolin ƙarya.
Ubusisiwe umuntu oyenzayo iNkosi ibe lithemba lakhe, ongaphendukeli kwabazigqajayo, lalabo abaphendukela emangeni.
5 Da yawa ne, ya Ubangiji Allahna, abubuwan banmamakin da ka aikata. Abubuwan da ka shirya mana. Ba wanda zai iya faɗa maka su; a ce zan yi magana in faɗe su, za su wuce gaban misali a furta.
Minengi wena oyenzileyo, Nkosi, Nkulunkulu wami, imisebenzi yakho emangalisayo lemicabango yakho kithi; ingelandiswe ngokulandelana kuwe. Ngingayilandisa ngiyitsho, minengi kulokuthi ibalwe.
6 Hadaya da sadaka ba ka sha’awa, amma kunnuwana ka huda; hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka bukata.
Umhlatshelo lomnikelo kawukufisi; izindlebe zami uzivulile; umnikelo wokutshiswa lomnikelo wesono kawuwubizi.
7 Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo, kamar yadda yake a rubuce game da ni cikin littafi.
Ngasengisithi: Khangela, ngiyeza; emqulwini wogwalo kulotshiwe ngami.
8 Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”
Ngiyathokoza ukwenza intando yakho, Nkulunkulu wami, lomlayo wakho uphakathi kwemibilini yami.
9 Na yi shelar adalcinka cikin babban taro; ba na rufe leɓunana, kamar yadda ka sani, ya Ubangiji.
Ngitshumayele ukulunga ebandleni elikhulu; khangela, kangibambanga indebe zami, Nkosi, wena uyakwazi.
10 Ba na ɓoye adalcinka cikin zuciyata; ina maganar amincinka da cetonka. Ban ɓoye ƙaunarka da gaskiyarka a gaban taron jama’arka mai girma ba.
Ukulunga kwakho kangikufihlanga phakathi kwenhliziyo yami; ngikhulumile ngobuqotho bakho langosindiso lwakho; kangifihlanga uthandolomusa wakho leqiniso lakho ebandleni elikhulu.
11 Kada ka hana mini jinƙanka, ya Ubangiji; bari ƙaunarka da gaskiyarka kullum su kāre ni.
Wena Nkosi, ungangigodleli isihawu sakho; uthandolomusa wakho leqiniso lakho kakungilondoloze njalonjalo.
12 Gama damuwoyin da suka wuce misali sun kewaye ni; zunubaina sun mamaye ni, kuma ba na iya gani. Sun fi gashin kaina yawa, har ma na fid da zuciya.
Ngoba ububi obungebalwe bungihanqile, iziphambeko zami zingibambile, ukuze ngingabi lakho ukubona; zinengi okwedlula inwele zekhanda lami; ngakho inhliziyo yami ingitshiyile.
13 Ka ji daɗin cetona, ya Ubangiji; Ya Ubangiji, ka zo da sauri ka taimake ni.
Thokoza, Nkosi, ukungikhulula. Nkosi, phangisa ukungisiza.
14 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan waɗanda suke neman lalacewata su koma baya da kunya.
Kabayangeke babe lenhloni ndawonye abadinga umphefumulo wami ukuwuchitha; kababuyiselwe emuva bayangiswe abangifisela okubi.
15 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su sha mamaki saboda kunyar da za su sha.
Kabachitheke kube ngumvuzo wehlazo labo abathi kimi: Aha, aha!
16 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Ubangiji mai girma ne!”
Kabathabe bajabule kuwe bonke abakudingayo; abathanda usindiso lwakho kabatsho njalonjalo bathi: Kayikhuliswe iNkosi!
17 Ni dai matalauci ne da mai bukata; bari Ubangiji yă tuna da ni. Kai ne taimakona da mai cetona; Ya Allahna, kada ka jinkirta.
Kodwa ngingumyanga ngiyaswela; iNkosi iyangikhumbula; ungumsizi wami lomkhululi wami; Nkulunkulu wami, ungalibali.

< Zabura 40 >