< Zabura 40 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Na jira da haƙuri ga Ubangiji; ya juya wurina ya kuma ji kukata.
Til Sangmesteren; en Psalme af David.
2 Ya ɗaga ni daga rami marar fāɗi, daga laka da taɓo; ya sa ƙafafuna a kan dutse ya kuma ba ni tsayayyen wuri don in tsaya.
Jeg har biet taalmodigt efter Herren, og han bøjede sig til mig og hørte mit Raab.
3 Ya sa sabuwar waƙa a bakina, waƙar yabo ga Allahna. Da yawa za su gani su tsorata su kuma dogara ga Ubangiji.
Og han drog mig op af en brusende Grav, af det skidne Dynd; og han satte mine Fødder paa en Klippe, han befæstede mine Skridt.
4 Mai albarka ne mutumin da ya mai da Ubangiji abin dogararsa, wanda ba ya kula da masu girman kai, waɗanda suka juya ga allolin ƙarya.
Og han lagde en ny Sang i min Mund, en Lovsang til vor Gud; mange skulle se og frygte og forlade sig paa Herren.
5 Da yawa ne, ya Ubangiji Allahna, abubuwan banmamakin da ka aikata. Abubuwan da ka shirya mana. Ba wanda zai iya faɗa maka su; a ce zan yi magana in faɗe su, za su wuce gaban misali a furta.
Salig den Mand, som sætter sin Tillid til Herren og ikke vender sig til de hovmodige og til dem, som bøje sig til Løgn.
6 Hadaya da sadaka ba ka sha’awa, amma kunnuwana ka huda; hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka bukata.
Herre, min Gud! du har gjort dine underfulde Ting og dine Tanker mangfoldige imod os; ingen kan opregne dem for dig, ellers skulde jeg kundgøre og udsige dem; de ere flere, end man kan tælle dem.
7 Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo, kamar yadda yake a rubuce game da ni cikin littafi.
Du har ikke Lyst til Slagtoffer og Madoffer; du har aabnet mig Ørene; du har ikke begæret Brændoffer eller Syndoffer.
8 Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”
Da sagde jeg: Se, jeg er kommen; i Bogens Rulle er det foreskrevet mig.
9 Na yi shelar adalcinka cikin babban taro; ba na rufe leɓunana, kamar yadda ka sani, ya Ubangiji.
Jeg har Lyst til at gøre din Villie, min Gud! og din Lov er midt i mit Inderste.
10 Ba na ɓoye adalcinka cikin zuciyata; ina maganar amincinka da cetonka. Ban ɓoye ƙaunarka da gaskiyarka a gaban taron jama’arka mai girma ba.
Jeg har bebudet Retfærdighed i en stor Forsamling; se, jeg vil ikke lukke mine Læber; Herre! du ved det.
11 Kada ka hana mini jinƙanka, ya Ubangiji; bari ƙaunarka da gaskiyarka kullum su kāre ni.
Jeg har ikke skjult din Retfærdighed inden i mit Hjerte, jeg har talt om din Trofasthed og din Frelse; jeg har ikke dulgt din Miskundhed og din Sandhed for en stor Forsamling.
12 Gama damuwoyin da suka wuce misali sun kewaye ni; zunubaina sun mamaye ni, kuma ba na iya gani. Sun fi gashin kaina yawa, har ma na fid da zuciya.
Du, Herre! vil ikke holde din Barmhjertighed tilbage fra mig; din Miskundhed og din Sandhed ville altid bevare mig.
13 Ka ji daɗin cetona, ya Ubangiji; Ya Ubangiji, ka zo da sauri ka taimake ni.
Thi Ulykker have omspændt mig, saa der er intet Tal derpaa, mine Misgerninger have grebet mig, og jeg kan ikke se; de ere flere end Haarene paa mit Hoved, og mit Hjerte har forladt mig.
14 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan waɗanda suke neman lalacewata su koma baya da kunya.
Herre! lad det behage dig at udfri mig; Herre! skynd dig at hjælpe mig.
15 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su sha mamaki saboda kunyar da za su sha.
Lad dem til Hobe blues og blive til Skamme, som søge efter mit Liv for at tage det bort; lad dem vige tilbage og forhaanes, som ville mig ondt.
16 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Ubangiji mai girma ne!”
Lad dem forfærdes over deres egen Skændsel, dem, som sige om mig: Ha, ha!
17 Ni dai matalauci ne da mai bukata; bari Ubangiji yă tuna da ni. Kai ne taimakona da mai cetona; Ya Allahna, kada ka jinkirta.
Lad dem frydes og glædes i dig, alle som søge dig; lad dem altid sige: Herren være storlig lovet! dem, som elske din Frelse. Men jeg er elendig og fattig; Herren vil tænke paa mig; du er min Hjælp og den, som udfrier mig; min Gud! tøv ikke.