< Zabura 40 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Na jira da haƙuri ga Ubangiji; ya juya wurina ya kuma ji kukata.
Na da Hina Gode Ea fidima: ne gebewane ouesalu. Amalalu E da na dini iabe amo nabi.
2 Ya ɗaga ni daga rami marar fāɗi, daga laka da taɓo; ya sa ƙafafuna a kan dutse ya kuma ba ni tsayayyen wuri don in tsaya.
Na da fafu wayabo amoga bogoma: ne bosona dalu. Be Hina Gode da na hiougia gadoi. E da na gaga: musa: , magufu da: iya asunasi.
3 Ya sa sabuwar waƙa a bakina, waƙar yabo ga Allahna. Da yawa za su gani su tsorata su kuma dogara ga Ubangiji.
E da nama gesami gaheabolo hea: ma: ne olelei. Amo gesami da Godema nodone hea: su gesami. Dunu bagohame da amoba: le dawa: digili ilia da Hina Godema dafawaneyale dawa: mu.
4 Mai albarka ne mutumin da ya mai da Ubangiji abin dogararsa, wanda ba ya kula da masu girman kai, waɗanda suka juya ga allolin ƙarya.
Nowa dunu ilia da Hina Godema dafawaneyale dawa: sa, amola ogogole loboga hamoi ‘gode’ ilima hame fa: no bobogesa, amola dunu ilia da ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosea ilima hame gilisisa, amo dunu ilia da hahawane bagade gala.
5 Da yawa ne, ya Ubangiji Allahna, abubuwan banmamakin da ka aikata. Abubuwan da ka shirya mana. Ba wanda zai iya faɗa maka su; a ce zan yi magana in faɗe su, za su wuce gaban misali a furta.
Ninia Hina Gode! Di da ninima liligi bagohame hamoi dagoi. Dunu afae Di agoai da hamedafa gala. Di da nini fidima: ne, ilegesu ida: iwane bagohame hamoi dagoi. Na da amo ilegesu huluane olelemu da hamedei. Ili idimu da hamedei.
6 Hadaya da sadaka ba ka sha’awa, amma kunnuwana ka huda; hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka bukata.
Di da gobele salasu amola Godema iasu amo hame hanai. Di da ohe oloda da: iya gogo gobele salasu amo hame adole ba: sa. Amola Di da wadela: i hou fadegale fasima: ne, gobele salasu hou amo hame hanasa. Be amo mae dawa: le, Di da nama nabasu hou hamoma: ne, ge hahamonesi.
7 Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo, kamar yadda yake a rubuce game da ni cikin littafi.
Amaiba: le, na da Dima amane adole i, “Na da goea! Dia nama hamoma: ne sia: i da Sema Buga amo ganodini dedei diala.
8 Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”
Na da Dia hanai amo hamomusa: bagadewane hanai galebe. Dia malasu da na dogo ganodini diala.”
9 Na yi shelar adalcinka cikin babban taro; ba na rufe leɓunana, kamar yadda ka sani, ya Ubangiji.
Hina Gode! Dia dunu huluane gilisi amo ganodini na da sia: ida: iwane gala ilima olelei. Amo sia: da ‘Di da nini gaga: lala’. Di dawa: ! Amo sia: olelebe, na da hamedafa yolesimu.
10 Ba na ɓoye adalcinka cikin zuciyata; ina maganar amincinka da cetonka. Ban ɓoye ƙaunarka da gaskiyarka a gaban taron jama’arka mai girma ba.
Na da Dia gaga: su hou olelebe amo nisu hame gei dialu. Na da eso huluane Dia mae fisili fidisu hou olelelalu. Dia dunu huluane gilisi amo ganodini na da mae ouiya: le, Dia mae fisili asigidafa hou olelelalu.
11 Kada ka hana mini jinƙanka, ya Ubangiji; bari ƙaunarka da gaskiyarka kullum su kāre ni.
Hina Gode! Na dawa: ! Dia da nama gogolema: ne olofosu asigidafa hou hamedafa dagolesimu. Dia da nama mae fisili asigidafa hou hamonanebeba: le na da gaga: i dagoi ba: lalumu.
12 Gama damuwoyin da suka wuce misali sun kewaye ni; zunubaina sun mamaye ni, kuma ba na iya gani. Sun fi gashin kaina yawa, har ma na fid da zuciya.
Na da bidi hamosu bagohame amoga sisiga: le disi. Amo bidi hamosu da idimu gogolei ba: sa. Na wadela: i hou ilia se dabe iasu da nama doaga: i dagoi. Na da si dofoi agoai galebe. Na wadela: i hou idi da nina: dialuma hinabo idi baligisa. Amaiba: le, na da bagadewane beda: i.
13 Ka ji daɗin cetona, ya Ubangiji; Ya Ubangiji, ka zo da sauri ka taimake ni.
Hina Gode! Na gaga: ma! Wahadafa, na fidima!
14 Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan waɗanda suke neman lalacewata su koma baya da kunya.
Amo dunu na fane legemusa: manebe da hasalasili amola ededenanesima: ma! Amola dunu amo da na bidi hamosu ba: beba: le hahawane gala, ilia da ogobele gogosiasu ba: ma: ma!
15 Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su sha mamaki saboda kunyar da za su sha.
Dunu amo da nama lasogole oufesega: sa, amo hasalasima! Amasea, ilia da bagade beda: mu.
16 Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Ubangiji mai girma ne!”
Dunu huluane da Dima masea, ilia da nodone hahawane ba: mu da defea. Dunu huluane amo da Dia gaga: su lai dagoiba: le Dima nodosa ilia da eso huluane, “Gode da baligili bagadedafa,” sia: mu da defea.
17 Ni dai matalauci ne da mai bukata; bari Ubangiji yă tuna da ni. Kai ne taimakona da mai cetona; Ya Allahna, kada ka jinkirta.
Hina Gode! Na da gasa hamedeidafa amola hame gagui gala! Be Di da na hame gogolei. Di da na Gaga: su amola na Gode gala! Nama hedolo fidila misa!

< Zabura 40 >